daga Mukhtar Khalil
Rahotanni sun bayyana cewarma’aikatar aikin hajji da Umara ta kasar ce ta bayyana hakan cikin wata sanarwa da ta fitar ,wadda ta bayyana sharudda da za’ai amfani da su yayin ibadar.
Sanarwar tace hukumar ta amince mutane miliyan daya daga ciki da wajen Kasar su gudanar da aikin hajjin, Amma bisa sharadin bin matakan kare kai daga annubar Covid-19, wadda ita ta hana gudanar da ibadar a Shekarun 2020 da 2021.
Daga cikin sharuɗɗan ma’aikatar ta ce bazata bari dattawan da suka haura Shekaru 65 a duniya su gudanar da ibadar ba a bana, Sannan suka ce duk wanda zai shiga Kasar sai an yi masa gwajin Corona na aƙalla kwana biyu kafin ya shiga kasar ta Saudiyya.
Sanarwa ta kara da cewa dole ne duk maniyata aikin hajji bana sai an yi musu allurar rigakafin Covid-19 wadda kasar Saudiyya ta amince da ita, da kuma bin sauran matakan kula da Lafiya kamar yadda aka saba.
Idan ba a mantaba Kadaura24 ta rawaito Shekaru biyu kenan annubar Covid-19 tana hana gudanar da aikin hajji da mutane Masu yawa a duniya.

Murtala Sule Garo yafi kowa Cancantar Zama Mataimakin Gwamnan Kano.
Hukumar Jin Daɗin Alhazai ta Jihar Kano ta sanar da rufe karɓar biyan kuɗin Hajji na shekarar 2026.
TARON KOYAR DA KIWON KAJI DA KIFI: KPA
Dalung yayi Alhinin halin da Nigeria ke Ciki .
Manoma sun Kira ga Gwamnati Tarayya tayi taka Tsan-Tsan
Gwamna Peter Mbah na Enugu ya koma jam’iyyar APC
Arrest of Bello Bodejo politically motivated – Campaign DG
Police Violent Crime Response Unit Records Breakthrough in Akwa Ibom Raid
2027: Church Urges Effective Deployment of Technology, Establishment of Election Offense Commission
Police, Military Recover 67 Stolen Cows, Other Livestock in Kano
Former Presidential Aide, Ja’oji, Gets House of Reps Ticket
Zamfara Police Commissioner Holds Strategic Security Meeting with Senior Officers