Darakta Janar na Hukumar, Alhaji Lamin Rabi’u Danbappa, ya bayyana cewa wa’adin karɓar kuɗaɗen ya ƙare ne a ranar Juma’a, 5 ga Disamba, 2025.
Ya ce, bayan kammala taro da Hukumar Alhazai ta Ƙasa (NAHCON) an Abuja ranar Alhamis da ta gabata, ba a samu ƙarin wa’adi ba wajen karɓar kuɗin.
Alhaji Lamin Rabi’u Danbappa ya bayyana hakan ne yayin taron da ya gudanar da dukkan masu ruwa da tsaki a Hukumar.
Ya yi bayanin cewa rufe karɓar kuɗin da wuri ya zama dole ne sakamakon sabbin ƙa’idoji da dokoki da hukumomin Saudiyya suka gabatar domin gudanar da aikin Hajjin 2026.
Sabbin ƙa’idojin sun tanadi tsauraran matakai da bukatar kammala shirye-shiryen gudanar da aikin Hajji tun da wuri, domin tabbatar da tafiyar da al’amura yadda ya kamata ga masu niyyar zuwa.

Amincin Tinubu Ga Barau Kan Harkar Tsaro Da Cigaban Kasa
Shugaban Ƙaramar Hukumar Kabo Hon. Lawan Najume Kabo ya sauke Sakataren Mulki na Karamar Hukumar da nadaddun Kansiloli huɗu, Saboda Shiga Ƙungiyar Tallata Shugaba Tinubu Da Sanata Barau (TMS) a Jihar Kano .
Murtala Sule Garo yafi kowa Cancantar Zama Mataimakin Gwamnan Kano.
TARON KOYAR DA KIWON KAJI DA KIFI: KPA
Dalung yayi Alhinin halin da Nigeria ke Ciki .
Manoma sun Kira ga Gwamnati Tarayya tayi taka Tsan-Tsan
Kano Govt Says 55.7% of 1,557 Projects Completed
Kano Pilgrims Welfare Board Announces N7.67m 2027 Hajj Fare
Kano Information Commissioner Wins National Crisis Communicator Award
Kano Police Arrest Five Suspected Armed Robbers, Recover Illegal Firearm
Tinubu Trusts Barau To Speak on Security, Development at a Summit