Shugaban Ƙaramar Hukumar Kabo Hon. Lawan Najume Kabo ya sauke Sakataren Mulki na Karamar Hukumar da nadaddun Kansiloli huɗu, Saboda Shiga Ƙungiyar Tallata Shugaba Tinubu Da Sanata Barau (TMS) a Jihar Kano .
Wadanda aka sauke sun hada da Sakataren Mulki na Karamar Hukumar Kabo Abba Salisu Me wake Garo, da Kansilan me gafaka, Hon. Ahmad Yusuf Chiroma Godiya sai me ba shi shawara kan harkokin Ilimi Hon. Tanimu Garba Garo me ba shi shawara kan harkokin Ilimi da kuma Yakubu Sa’adu Gammo me ba shi shawara kan harkokin Addini.
An sauke su ne a wani taron gaggawa da Shugaban Karamar Hukumar Kab Hon. Lawan Najume ya Jagoranta da yammacin wannan Rana. kamar yadda Kansilolin suka tabbatar

Naja’atu Muhammad; Pantami nada Suffar Munafikai
Zaben Gwamna A Gombe: Dalilan da Ya Sa Sardaunan Gombe Ya Zama Mafi Sauƙin Ɗan Takarar Gwamna da Za a Gabatar wa Jama’a
Amincin Tinubu Ga Barau Kan Harkar Tsaro Da Cigaban Kasa
“Jamilu Isyaku Gwamna Ne Ya Fi Dacewa Da Zama Gwamnan Jihar Gombe 2027 Duba Da Ƙwarewarsa Kan Aikin Gwamnati Da Harkokin Tattalin Arziƙi”, In Ji Shawai
Murtala Sule Garo yafi kowa Cancantar Zama Mataimakin Gwamnan Kano.
Hukumar Jin Daɗin Alhazai ta Jihar Kano ta sanar da rufe karɓar biyan kuɗin Hajji na shekarar 2026.
Katsina Launches British-Backed TaRL SCALE Programme
Clerics Call, Citizens Cheer: Kano Rallies Behind Muhuyi’s Anti-Drug Task Force
Maimota Sounds Warning Bell, Charges Civil Servants on Punctuality, Discipline
2027: Group says opposition permutations show lack of strong candidate
Governor Otu seeks Ganduje’s collaboration to boost airport ahead 2026 AfSNET conference
NRS Takes Tax Reforms, Rev360, E-Invoicing Campaign to Kano Taxpayers