Menu

Ministan harkokin sufuri, Alhaji Mu’azu Jaji Sambo yayi ran gadin tashar da ake ajiye manyan kayayyaki da ke Lekki a birnin ikko.

Admin 4 years ago

Ministan harkokin sufuri, Alhaji Mu’azu Jaji Sambo yayi ran gadin tashar da ake ajiye manyan kayayyaki da ke Lekki a birnin ikko.

Mataimakin Darakta a sashin hulda da jama’a na hukumar kula da iyakokin ruwan kasar nan wato NIMASA, Mr Osagie Edward ne ya bayyana haka a wata sanarwar da ya fitar kuma aka rabawa manema labarai.