Shugaban Ƙaramar Hukumar Kabo Hon. Lawan Najume Kabo ya sauke Sakataren Mulki na Karamar Hukumar da nadaddun Kansiloli huɗu, Saboda Shiga Ƙungiyar Tallata Shugaba Tinubu Da Sanata Barau (TMS) a Jihar Kano .
Wadanda aka sauke sun hada da Sakataren Mulki na Karamar Hukumar Kabo Abba Salisu Me wake Garo, da Kansilan me gafaka, Hon. Ahmad Yusuf Chiroma Godiya sai me ba shi shawara kan harkokin Ilimi Hon. Tanimu Garba Garo me ba shi shawara kan harkokin Ilimi da kuma Yakubu Sa’adu Gammo me ba shi shawara kan harkokin Addini.
An sauke su ne a wani taron gaggawa da Shugaban Karamar Hukumar Kab Hon. Lawan Najume ya Jagoranta da yammacin wannan Rana. kamar yadda Kansilolin suka tabbatar

“Jamilu Isyaku Gwamna Ne Ya Fi Dacewa Da Zama Gwamnan Jihar Gombe 2027 Duba Da Ƙwarewarsa Kan Aikin Gwamnati Da Harkokin Tattalin Arziƙi”, In Ji Shawai
Murtala Sule Garo yafi kowa Cancantar Zama Mataimakin Gwamnan Kano.
Hukumar Jin Daɗin Alhazai ta Jihar Kano ta sanar da rufe karɓar biyan kuɗin Hajji na shekarar 2026.
TARON KOYAR DA KIWON KAJI DA KIFI: KPA
Dalung yayi Alhinin halin da Nigeria ke Ciki .
Manoma sun Kira ga Gwamnati Tarayya tayi taka Tsan-Tsan
Sokoto ADC chieftain Madugu defects to APC
Kano Drug Abuse Task Force Seeks NSCDC Support to Combat Illicit Trafficking
GEJ inaugurated eighteen completed township road projects in Bauchi
Police Arrest Suspected Black Axe Cultist, Recover Stolen Toyota Hilux in Akwa Ibom
NUJ NEC Confirms Hauwa Zaharaddeen as Kano Council Secretary
Former President Obasanjo Calls for Unity in Diversity to Strengthen Democracy