A cewar hukumar ta NCDC, sabbin mutum 859 suka kamu da cutar a ranar Litinin da ta gabata.WASHINGTON D.C. —
Hukumar da ke yaki da yaduwar cututtuka ta NCDC a Najeriya ta ce mutum 3, 024 cutar coronavirus ta kashe tun daga lokacin da annobar ta barke zuwa yanzu.
NCDC ta bayyana hakan ne a kididdgar da ta fitar a ranar Litinin wacce ta bayyana iya adadin sabbin mutanen da aka gano suna dauke da cutar a ranar 27 ga watan Disambar 2021.
A cewar hukumar, sabbin mutum 859 suka kamu da cutar a ranar ta Litinin.
Daga cikin wannan adadi mutum 555 a jihar Legas aka same su, 57 a babban birnin tarayya na Abuja sai jihar Rivers mai mutum 44.
Sauran jihohin sun hada da Filato mai mutum 43 sai Edo mutum daya da Ondo mai mutum 34.
Kwara na da mutum 23 Kano 18, Ogun 16, Enugu 11, Oyo 6, Delta 5, Bauchi 3 sai Bayelsa mai mutum 3 ita ma.
Hukumar ta NCDC ta ce jimullar mutanen da aka gano cutar ta harba a kasar baki daya ta tsaya a dubu 238, 420 ya zuwa ranar Litinin.
voa Hausa


Kaduna RAAMP Hosts Nasarawa Delegation on Study Tour
Rakibu Community Backs Rurum for Kano Deputy Governorship
Yusuf Clears N32bn Gratuities, Death Benefits Backlog in Kano
New Test Post 1
test34
test
Traditional institutions key to security, peace building in Nigeria, security – CAS
Air Chief tasks commanders to decisive airstrikes against bandits, terrorists
Tinubu Meets Senator Sani Musa, Commends Support for Reform Agenda
Datti Baba-Ahmed Defects to PRP, Picks Membership Card in Zaria
AI crucial for accountability in Nigerian varsities, says EFCC Chairman
National Development: Emir Sanusi urges universities to drive AI policy