Rundunar ƴan sandan Najeriya reshen Jihar Neja ta tabbatar da sace mutum 15 a ƙauyen Kulho da ke Ƙaramar Hukumar Mashegu.
Jaridar Premium Times a Najeriya ta ruwaito mai magana da yawun ƴan sanda reshen jihar Wasiu Abiodun inda ya tabbatar da faruwar lamarin.
Yan bindiga sun kashe mutum daya, sun kuma kashe 10 a Kaduna
Mista Abiodun ya bayyana cewa da misalin ƙarfe biyu na dare ne a ranar 14 ga watan Janairu wasu da ake zargin ƴan bindiga ne suka afka ƙauyen inda suka sace shanu ba iyaka.
Ya bayyana cewa an tura dakarun ƴan sanda domin su ceto waɗanda aka sace.
Jihar Neja na daga cikin jihohin Najeriya da ke fuskantar hare-haren ƴan bindiga da garkuwa da mutane domin karɓar kuɗin fansa.

Zaben Gwamna A Gombe: Dalilan da Ya Sa Sardaunan Gombe Ya Zama Mafi Sauƙin Ɗan Takarar Gwamna da Za a Gabatar wa Jama’a
Amincin Tinubu Ga Barau Kan Harkar Tsaro Da Cigaban Kasa
Shugaban Ƙaramar Hukumar Kabo Hon. Lawan Najume Kabo ya sauke Sakataren Mulki na Karamar Hukumar da nadaddun Kansiloli huɗu, Saboda Shiga Ƙungiyar Tallata Shugaba Tinubu Da Sanata Barau (TMS) a Jihar Kano .
Murtala Sule Garo yafi kowa Cancantar Zama Mataimakin Gwamnan Kano.
Hukumar Jin Daɗin Alhazai ta Jihar Kano ta sanar da rufe karɓar biyan kuɗin Hajji na shekarar 2026.
TARON KOYAR DA KIWON KAJI DA KIFI: KPA
Gaya Emirate Council Adopts Zero Tolerance Policy on Drug Abuse, Vows to Support Task Force
From World’s 9th Most Populous City to Perfect: As Gov Yusuf Revisits Kano Master Plan
CS-CRIN, NAPTIP, Media collaborate efforts to Fight Against Human Trafficking in Kano
Gombe Above All: Jamil Gwamna Calls for Clean, Issue-Based Campaign.
Governor Radda Moves to Improve NYSC Camp Facilities in Katsina
The Credibility of 2027 Elections Must Be Non-Negotiable — David Mark