Daga Aisha Mahmud
Mataimakin Shugaban Kasa farfesa Yemi Osinbajo ya ziyarci Gidan su yarinyar nan Hanifa Abubakar wadda malaminta ya sace Kuma ya kasheta domin yi musu ta’aziyya Rasuwar ta.
Mataimakin Shugaban Kasar ya nuna Rashin Jin dadinsa bisa kisan gillar da aka yiwa Hanifa Abubakar, Inda yace ya kadu sosai da ya Sami labarin kisan da aka yiwa Mata.
Yace Yana da tabbacin Kamar yadda Jami’an tsaro sukai aikinsu na kamo wanda ya aikata Laifin, Suma bangare Shari’a zasu yi nasau Aikin na tabbatar da Hukuncin akan duk Wanda aka Samu da hannu a kisan gillar da aka yiwa Hanifa Abubakar.
An Kaddamar da Titi Mai Sunan Marigayiya Hanifa a jamiar MAAUN
Wakiliyarmu ya rawaito nace Farfesa Yemi Osinbajo ya je Gidan su Hanifa ne bisa rakiyar Gwamnan Jihar Kano Dr Abdullahi Umar Ganduje.

Amnesty International Report and My Questions to Them
Kaduna RAAMP Hosts Nasarawa Delegation on Study Tour
Rakibu Community Backs Rurum for Kano Deputy Governorship
Yusuf Clears N32bn Gratuities, Death Benefits Backlog in Kano
Murtala Sule Garo yafi kowa Cancantar Zama Mataimakin Gwamnan Kano.
New Test Post 1
INEC, Police Strengthen Collaboration for Credible Elections in Akwa Ibom
Police Arrest Suspected Armed Robber, Recover Weapons in Akwa Ibom
NSCDC Arrests Suspected Railway Vandal, Two Impersonators in Kano
Sokoto Executive Council Approves Road, Airport and Transport Projects Worth Billions
Senator Sani Musa Receives Massive Welcome in Suleja, Calls for Unity and Grassroots Development
Imposition of consensus candidate will Tear Taraba APC- Kente warns