Daga Aisha Mahmud
Mataimakin Shugaban Kasa farfesa Yemi Osinbajo ya ziyarci Gidan su yarinyar nan Hanifa Abubakar wadda malaminta ya sace Kuma ya kasheta domin yi musu ta’aziyya Rasuwar ta.
Mataimakin Shugaban Kasar ya nuna Rashin Jin dadinsa bisa kisan gillar da aka yiwa Hanifa Abubakar, Inda yace ya kadu sosai da ya Sami labarin kisan da aka yiwa Mata.
Yace Yana da tabbacin Kamar yadda Jami’an tsaro sukai aikinsu na kamo wanda ya aikata Laifin, Suma bangare Shari’a zasu yi nasau Aikin na tabbatar da Hukuncin akan duk Wanda aka Samu da hannu a kisan gillar da aka yiwa Hanifa Abubakar.
An Kaddamar da Titi Mai Sunan Marigayiya Hanifa a jamiar MAAUN
Wakiliyarmu ya rawaito nace Farfesa Yemi Osinbajo ya je Gidan su Hanifa ne bisa rakiyar Gwamnan Jihar Kano Dr Abdullahi Umar Ganduje.

Kaduna RAAMP Hosts Nasarawa Delegation on Study Tour
Rakibu Community Backs Rurum for Kano Deputy Governorship
Yusuf Clears N32bn Gratuities, Death Benefits Backlog in Kano
Murtala Sule Garo yafi kowa Cancantar Zama Mataimakin Gwamnan Kano.
New Test Post 1
test34
Traditional institutions key to security, peace building in Nigeria, security – CAS
Air Chief tasks commanders to decisive airstrikes against bandits, terrorists
Tinubu Meets Senator Sani Musa, Commends Support for Reform Agenda
Datti Baba-Ahmed Defects to PRP, Picks Membership Card in Zaria
AI crucial for accountability in Nigerian varsities, says EFCC Chairman
National Development: Emir Sanusi urges universities to drive AI policy