Daga Aisha Mahmud
Mataimakin Shugaban Kasa farfesa Yemi Osinbajo ya ziyarci Gidan su yarinyar nan Hanifa Abubakar wadda malaminta ya sace Kuma ya kasheta domin yi musu ta’aziyya Rasuwar ta.
Mataimakin Shugaban Kasar ya nuna Rashin Jin dadinsa bisa kisan gillar da aka yiwa Hanifa Abubakar, Inda yace ya kadu sosai da ya Sami labarin kisan da aka yiwa Mata.
Yace Yana da tabbacin Kamar yadda Jami’an tsaro sukai aikinsu na kamo wanda ya aikata Laifin, Suma bangare Shari’a zasu yi nasau Aikin na tabbatar da Hukuncin akan duk Wanda aka Samu da hannu a kisan gillar da aka yiwa Hanifa Abubakar.
An Kaddamar da Titi Mai Sunan Marigayiya Hanifa a jamiar MAAUN
Wakiliyarmu ya rawaito nace Farfesa Yemi Osinbajo ya je Gidan su Hanifa ne bisa rakiyar Gwamnan Jihar Kano Dr Abdullahi Umar Ganduje.

Yusuf Clears N32bn Gratuities, Death Benefits Backlog in Kano
Murtala Sule Garo yafi kowa Cancantar Zama Mataimakin Gwamnan Kano.
New Test Post 1
test34
test
Kano Police Roll Out Activities for National Police Day 2026
Katsina is Investing Resources to Drive Agriculture Development – governor Radda Tells IsDB Delegation
Over 50 Feared Dead in Suspected Military Airstrike at Borno–Yobe Border Market
After Intense Meetings: Kano APC Stakeholders Nominate Sule Garo As Deputy Governor
APC Legacy Stakeholders Submit Deputy Governorship Nominees to Gov. Yusif
Yusuf Disburses N50,000 Monthly Support to 6,680 Women Across Kano
NSCDC Kano Command Tests Surveillance Drone to Boost Security Operations