Rundunar ƴan sandan Jihar Kano ta jaddada cewar, har yanzu dokar hana goyo a babura masu ƙafa biyu ta na nan daram a jihar.
Mai magana da yawun rundunar ‘yan sandan jihar Kano, DSP Abdullahi Haruna Kiyawa ne, ya baiyana hakan a ranar Alhamis, bayan janye yajin aikin ƴan adaidaita-sahu da su ka yi na tsawon kwanaki uku.
Yajin aikin masu hayar keke Napep: Masu sana’ar Achaba na cin kasuwa a Kano
Time express Nigeria ta rawaito cewa, bayan da matuƙa baburan adaidaita-sahu su ka tafi yajin aiki a ranar Litinin, kwatsam sai a ka ga wasu na haya da baburan su, inda hakan ya fara firgita al’ummar jihar cewa ƴan Achaba za su dawo.
Da ya ke zantawa da manema labarai, DSP Kiyawa ya ce dokar hana goyo a babur, wacce gwamnatin jihar ta kafa a 2013, tana nan daram.
Ya ce, “Rundunar ‘yan sanda ta baza jami’anta, domin tabbatar da dokar, saboda haka al’umma su kiyaye.”

Rakibu Community Backs Rurum for Kano Deputy Governorship
Yusuf Clears N32bn Gratuities, Death Benefits Backlog in Kano
New Test Post 1
test34
test
Kano Police Roll Out Activities for National Police Day 2026
SPMC Begins Quarterly Oversight of Project Sites, Reviews Progress Across Zone 3
NGO trains girls on reusable pads, urges parents to prioritise girl-child education
Group demands full implementation of Katsina PWDs discrimination law
Jigawa to Provide Three Daily Meals for Pilgrims in 2026 Haj
Kano Police, NEMA Strengthen Partnership on Disaster Response
Kano Police Arrest Two Over ‘Aljannu’ Phone Scam, Recover 28 SIM Cards