Hajiya Naja’atu Muhammad ta zargi Parfesa Pantami da cewar yana da suffar Munafikai saboda anbashi amana a matsayinsa na wanda ya rike Ma’aikatar sadarwa yaci amana.
Hajiya Naja’atu Muhammad ta yi zargin ne awani faifen vidiyo take zantawa da dan jarida.
Hajiya Naja’atu ta ce haridan zargi ne hukumar EFCC take tayi buncike, idan karuata keyi azo akamata.
“Idan karya nake bai pantama tsiya a NITDA da Ma’aikatar Sadarwa ba”.
“EFCC idan ta isa ta fito tace abubuwan da nake fada karya ne”.
Naja’atu Muhammad ta kara da cewar, ita ba mahaukaciya bace kuma ita siyasar da takeyi ba dan raha ta keyi ba.
Tace siyasar da takeyi bana hauka bane idan wasu na hauka saboda abinda zasu samu saboda ita na siyasa a matsayin yargwagwarmaya mai nemo wa alumma hakkinsu.
“Mutun ko uwarmu daya ubanmu daya idan yayi ba daidaiba zance baiyi daidai ba”. Ni nafarayiwa Buhari Kampe, ai Pantami ko uwarmu daya ubanmu daya dashi yake pantama wannan karya sai nace masa yana karya.
Yargwagwarmayar ta kara da cewar ko mutun ya so ta ko ya kita idan Allah na sonta baka isa kayi mata komai ba.

Zaben Gwamna A Gombe: Dalilan da Ya Sa Sardaunan Gombe Ya Zama Mafi Sauƙin Ɗan Takarar Gwamna da Za a Gabatar wa Jama’a
Amincin Tinubu Ga Barau Kan Harkar Tsaro Da Cigaban Kasa
Shugaban Ƙaramar Hukumar Kabo Hon. Lawan Najume Kabo ya sauke Sakataren Mulki na Karamar Hukumar da nadaddun Kansiloli huɗu, Saboda Shiga Ƙungiyar Tallata Shugaba Tinubu Da Sanata Barau (TMS) a Jihar Kano .
Murtala Sule Garo yafi kowa Cancantar Zama Mataimakin Gwamnan Kano.
Hukumar Jin Daɗin Alhazai ta Jihar Kano ta sanar da rufe karɓar biyan kuɗin Hajji na shekarar 2026.
TARON KOYAR DA KIWON KAJI DA KIFI: KPA
Sardaunan Gombe Felicitates Muslims on Eid-ul-Maulud, Urges Prayers for Peace, Unity and Progress.
2027: ‘Our Teachers and Youths Are Struggling’ — Danji SS Says That’s Why He’s Running for Taraba Governor
MAULUD:Governor Yusuf urges Muslims to emulate Prophet Muhammad’s exemplary life
Kano Pilgrims Board to Introduce LGA Medical Screening for 2027 Hajj
NAWOJ Kano Congratulates NUJ Kano Correspondents Chapel
Gov. Yusuf, Others Eulogize Sheikh Jingir as JIBWIS Endorses Tinubu/Shettima for 2027