Daga Sani Danbala Gwarzo
Anyi kira ga daukacin alumar jahar kano dasu guji cushe magudanar ruwa,Dan kauceawa yawaitar ambaliyar ruwa,Kiran dai ya fito ne daga sabon kwamishinan kasafi da tsare tsare na jahar kano,Alhaji Ibrahim Dan, azumi gwarzo yayin ganawa da manema labarai a ofishinsa
Kwamishinan yace gwamnatin jihar kano karkashin jagorancin gwamna Abdullahi ganduje na Iya kokari wajen samar da aiyukan cigaba ga aluma,
sannan Dan azumi gwarzo ya jajantawa daukacin Yan kasuwar da iftilain ambaliyar ruwan ya shafa da Kuma Mika taaziya ga iyalan wadanda suka rasu a rushewar ginin Nan Mai hawa biyu na kasuwar Yan waya dake Kan titin Beirut.

Amincin Tinubu Ga Barau Kan Harkar Tsaro Da Cigaban Kasa
Shugaban Ƙaramar Hukumar Kabo Hon. Lawan Najume Kabo ya sauke Sakataren Mulki na Karamar Hukumar da nadaddun Kansiloli huɗu, Saboda Shiga Ƙungiyar Tallata Shugaba Tinubu Da Sanata Barau (TMS) a Jihar Kano .
Murtala Sule Garo yafi kowa Cancantar Zama Mataimakin Gwamnan Kano.
Hukumar Jin Daɗin Alhazai ta Jihar Kano ta sanar da rufe karɓar biyan kuɗin Hajji na shekarar 2026.
TARON KOYAR DA KIWON KAJI DA KIFI: KPA
Dalung yayi Alhinin halin da Nigeria ke Ciki .
NDLEA Arrests 80 Suspects, Dislodges 16 Drug Joints in Kano
Kano Govt Faults TRACKA Report on ₦235.4m School Project
Kano Committee Arrests Ex-Council Chairman Over Alleged Fentanyl Sales
IBB @ 85: A Great Nationalist – David Mark, Ogbeha
Election not a do-or-die affair’, Bala Mohammed says after casting vote
An Environmental Expert Calls For Declaration Of Emergency On The Flood Prone Areas To Avert Re-occurance.