Usman Ahmed, kaduna
Barrister Solomon Dalung, tsohon ministan matasa da wasanni zamanin marigayi Shugaba Muhammadu Buhari, yayi tsokaci a yayin zantawa da yan jarida lokacin gudanar da bikin cika shekaru ashirin da biyar da kafuwar kungiyar Dattawan Arewa.
A fadinsa, tsohon ministan yace kamata yayi ace Kuka a keyi da alhini, ba bikiba.
Yace “yaran mu fiye da dari, Mata, yan makaranta na tare da yan bindiga a daji, wadanda aka daukesu karfi da yaji a makarantunsu.
Ya Kara da cewa kamata yayi a yi alhini, ayi dubi, ta duk yadda za’a kubutar da kananan yan makarantar, Wanda basu ji ba, Basu gani ba.
Yace, yanzu haka iliminsu ya zama wani abu, la’akari da halin dasu ke ciki.
Ya Kara da cewa, “yanzu da ace yaranmu na cikinsu, da bama nan, dole muna chan, nemar mafitarsu”.
Ya Kuma ce, ya zama dole a samar musu mafita.
Akarshe ya yabawa kungiyar Dattawan Arewa da nasu kokarin na gudanar da taron, da Kuma Kira ga al’ummar Arewa dasu kula da ilimi, noma da kasuwanci

Murtala Sule Garo yafi kowa Cancantar Zama Mataimakin Gwamnan Kano.
Hukumar Jin Daɗin Alhazai ta Jihar Kano ta sanar da rufe karɓar biyan kuɗin Hajji na shekarar 2026.
TARON KOYAR DA KIWON KAJI DA KIFI: KPA
Manoma sun Kira ga Gwamnati Tarayya tayi taka Tsan-Tsan
Gwamna Peter Mbah na Enugu ya koma jam’iyyar APC
CP Azare Commends Peaceful Conduct of APC Primaries in Akwa Ibom
Kano South Fallout: Has Rurum Drawn a Red Line Against Kawu Sumaila?
When Ja’o’ji Answers Reconciliation With Humility in Victory
APC Aspirant Raises Concerns Over Conduct of Primary Election in Jigawa Constituency
Kano Govt Pledges Stronger Collaboration with FG, Partners on Education
Ambassador Dr Amina Umar Namadi Sponsors Mass Marriage for 300 Couples in Jigawa