Usman Ahmed, kaduna.
Manoma da dama sun kuka GA Gwamnati Tarayya da tayi dukkan abinda ya dace Don Ganin an Samu Dai Dai tuwa, tskanin farashin Abinci, Taki da Kuma sauran Kayan noma.
Ayayin taron shekara shekara Wanda Babba Maikatar Aikin Gona da samar da Abinci, Karo na 47th dake gudana a kaduna, (National council on agriculture and food security, Wanda babban sakataren dindindin na ma’aikatar gona yayi jawabi, Dr Marcus Ogunbiyi, na nuni da cewa Gwamnati Tarayya a shirye take da Karbar shawarwari daga dukkan bangarori Don cikagaban kasar nan.
Honourable Iliyasu Aliyu Gitel, Kwamishin Mai’aikatar Noma ta jihar Bauchi, a yayin tattaunawa da yanjarida, Bayan yabo, yaja hankalin Gwamnati Tarayya datayi kokari yadda, Manoma da talakawa zasu amfana.
Kwamishinan yayi bayyana irin kokarin da Gwamnati Bauchi key karkashin, Gwamna, Mai Girman, Bala Muhammad, kauran Bauchi keyi Don Jin dadin jama’a.
Yayi jawabi da Mai tsawo yadda Gwamnatin Bauchi ke temakawa Manoma da sauran jama’a ta hanyoyi da dama, Taki, Kayan noma, tractoci, inganta hanyoyi da dai sauransu.
Awata zantawa da Alhaji Sadisu Ibrahim, Shugaban kungiyar manoma matsakaita, ( National Fruits and Vegetables production and marketers cooperative federation ltd), acewar sa, Taki baya tabuwa, manoma suna asara da dama, ya wajaba Gwamnati ta yi dukkan yadda yakamata, Manoma na bukatar tallafi da bashi Don cigaban kasa. Yayi Kira ga maharta taron dasu tattauna yadda yakamata, a fidda tsari mai kyau

Hukumar Jin Daɗin Alhazai ta Jihar Kano ta sanar da rufe karɓar biyan kuɗin Hajji na shekarar 2026.
TARON KOYAR DA KIWON KAJI DA KIFI: KPA
Dalung yayi Alhinin halin da Nigeria ke Ciki .
Gwamna Peter Mbah na Enugu ya koma jam’iyyar APC
Gwamna Buni ya naɗa tsohon ɗan majalisar wakilai, Ismail Gadaka a matsayin sabon sarkin Gudi
Ambassador Dr. Amina Umar Namadi: A First Lady Defined by Compassion, Service, and Humanity
Police Rescue Abducted Three-Day-Old Baby, Arrest Two Suspects in Nasarawa
Governor Yusuf Mourns Alhaji Nuhu Dantani
ADC Leaders Reject INEC Decision, Vow to Resist, Mobilise Support in Otukpo
Police Disburse ₦9.26m to Families of Fallen Officers in Kano