Ma’aikatan gidan rediyan Nagarta kaduna sunyi zanga zanga bisa rashin biyan su albashi na tsawan wata da watanni da rashin ingantaccen shugabanci da suka yi zargin ana gudanarwa.
Masu zanga zangar dauke da kwalaye sunyi rubutu daban daban inda suke zargin shugaban gidan rediyan da rike musu albashi na watanni biyar.
A cewarsu duk da tarin kudin da gidan rediyan ke samu amma ba’a iya biyan su hakkukin su kamar yadda ya dace.

Sai dai a martanin sa, shugaban gidan radiyan Alhaji Abdulmalik Addiy ya ce basukan da suke bin hukumomi da ma’aikatun gwamnati ya sa suke karancin kuɗaɗe a gidan radiyan.
Amma yanzu abubuwa sun fara daidaita kuma tuni suka fara sauke nauyin da ke kan su na biyan albashin ma’aikata.

Murtala Sule Garo yafi kowa Cancantar Zama Mataimakin Gwamnan Kano.
Hukumar Jin Daɗin Alhazai ta Jihar Kano ta sanar da rufe karɓar biyan kuɗin Hajji na shekarar 2026.
TARON KOYAR DA KIWON KAJI DA KIFI: KPA
Dalung yayi Alhinin halin da Nigeria ke Ciki .
Manoma sun Kira ga Gwamnati Tarayya tayi taka Tsan-Tsan
Gwamna Peter Mbah na Enugu ya koma jam’iyyar APC
Katsina is Investing Resources to Drive Agriculture Development – governor Radda Tells IsDB Delegation
Over 50 Feared Dead in Suspected Military Airstrike at Borno–Yobe Border Market
After Intense Meetings: Kano APC Stakeholders Nominate Sule Garo As Deputy Governor
APC Legacy Stakeholders Submit Deputy Governorship Nominees to Gov. Yusif
Yusuf Disburses N50,000 Monthly Support to 6,680 Women Across Kano
NSCDC Kano Command Tests Surveillance Drone to Boost Security Operations