Tsohuwar Jarumar masana’antar Kanywood Saima Muhd ta yi aure a ranar Juma’ar da ta gaba .
Mata a masana’antar kannywood dai sun maida hankali wajan yin aure a wannan lokacin inda a yanzu muka sake samin labarin cewa, jarumar masana’antar kannywood Saima Muhammad tayi aure.
Kamar yadda abokiyar sana’ar ta jaruma Rashida mai Sa’a ta wallafa sanarwar aure a shafin ta na sada zumunta instagram kamar haka.
“Alhamdulillah allah ya sanya alkairi anty saima ta amarce shekaran jiya da angonta allah ya bada zaman lafiya uwata allah yakawo yan biyu allah ya nuna mana da yan baya”.
Bayan jaruma Rashida mai Sa’a ta wallafa sanarwar a shafin nata na instagram, sai muka sami samin wata wallafar bidiyon Amarya Saima Muhammad daga shafin officialkannywood, inda suka wallafa bidiyon tare da cewa.
Amaryar jaruma Saima Muhammad Allah ya baku zaman lafiya.
Kadaura 24

Murtala Sule Garo yafi kowa Cancantar Zama Mataimakin Gwamnan Kano.
Hukumar Jin Daɗin Alhazai ta Jihar Kano ta sanar da rufe karɓar biyan kuɗin Hajji na shekarar 2026.
TARON KOYAR DA KIWON KAJI DA KIFI: KPA
Dalung yayi Alhinin halin da Nigeria ke Ciki .
Manoma sun Kira ga Gwamnati Tarayya tayi taka Tsan-Tsan
Gwamna Peter Mbah na Enugu ya koma jam’iyyar APC
Traditional institutions key to security, peace building in Nigeria, security – CAS
Air Chief tasks commanders to decisive airstrikes against bandits, terrorists
Tinubu Meets Senator Sani Musa, Commends Support for Reform Agenda
Datti Baba-Ahmed Defects to PRP, Picks Membership Card in Zaria
AI crucial for accountability in Nigerian varsities, says EFCC Chairman
National Development: Emir Sanusi urges universities to drive AI policy