Ƴan bindigar da suka kai harin bom a jirgin ƙasa daga Abuja zuwa Kaduna sun saki matar da ke da ciki daga cikin fasinjojin da suke garkuwa da su.
An sako matar ne saboda dalilai na jin-kai, kamar yadda Kwamishinan tsaro da harakokin cikin gida na jihar Kaduna Samuel Aruwan ya tabbatar wa BBC.
Sai dai ya ce har yanzu ba su ido biyu da matar ba, amma ya ce gwamnatin Kaduna a shirye ta ke ta kula da ɓangaren kiwon lafiyarta.
Wani bidiyo da ke yawo a kafofin sada zumunta wanda jaridar Daily Nigeria ta wallafa, ya nuna wata mata sanye da hijabi da takunkumin fuska tana bayanin cewa ita ce mai ciki daga cikin fasinjojin da aka yi garkuwa da su a harin jirgin kasa.
BBC

Murtala Sule Garo yafi kowa Cancantar Zama Mataimakin Gwamnan Kano.
Hukumar Jin Daɗin Alhazai ta Jihar Kano ta sanar da rufe karɓar biyan kuɗin Hajji na shekarar 2026.
TARON KOYAR DA KIWON KAJI DA KIFI: KPA
Dalung yayi Alhinin halin da Nigeria ke Ciki .
Manoma sun Kira ga Gwamnati Tarayya tayi taka Tsan-Tsan
Gwamna Peter Mbah na Enugu ya koma jam’iyyar APC
CP Bello Inspects Police Constables Screening Exercise in Gusau
Police Repel Bandit Attacks in Maru, Bukkuyum LGAs of Zamfara
NUJ Kebbi Condoles Gov Idris K/HA Members, Zuru Emirate On The Passing Of Speaker MUHAMMAD USMAN ZURU
Police Arrest Motorcycle Theft Suspect, Recover Stolen Bajaj Boxer in Kano
Catholic Diocese Calls on Federal, Kebbi Govts To Restore Security in Shanga