kungiyar Kwadago ta kasa reshen jihar Kano ta ce tana sane da rashin biyan ma’aikata hakkokin su na watan Afirilu Lamarin daya jefa su cikin kuncin rayuwa.
Shugaban kungiyar Kwamared Kabiru Ado Minjibir ya bayyana haka cikin wata sanarwa daya fitar.
Acewar sa suna sane da halin da ma’aikatan suka shiga sakamakon rashin albashin kasan cewa galibin su sun dogara ne da albashi wajen shidimar sallah.
Kwamared Ado Minjibir ya bukaci ma’aikatan su kara hakuri zasu warware matsalar duk da ma’aikatan sun ta bayyana halin da suke ciki a kafafen sada zumunta.


Murtala Sule Garo yafi kowa Cancantar Zama Mataimakin Gwamnan Kano.
Hukumar Jin Daɗin Alhazai ta Jihar Kano ta sanar da rufe karɓar biyan kuɗin Hajji na shekarar 2026.
TARON KOYAR DA KIWON KAJI DA KIFI: KPA
Dalung yayi Alhinin halin da Nigeria ke Ciki .
Manoma sun Kira ga Gwamnati Tarayya tayi taka Tsan-Tsan
Gwamna Peter Mbah na Enugu ya koma jam’iyyar APC
Traditional institutions key to security, peace building in Nigeria, security – CAS
Air Chief tasks commanders to decisive airstrikes against bandits, terrorists
Tinubu Meets Senator Sani Musa, Commends Support for Reform Agenda
Datti Baba-Ahmed Defects to PRP, Picks Membership Card in Zaria
AI crucial for accountability in Nigerian varsities, says EFCC Chairman
National Development: Emir Sanusi urges universities to drive AI policy