Shugaban hukumar kula da iyakokin ruwan kasar nan Dakta Bashir Yusuf Jamoh yace wajibi the hukumar ta cigaba da hadin gwiwa tsakanin ta hukumomin tsaron kasar nan da kare martabar iyakokin ruwan kasar nan.
Dakta Bashir Yusuf Jamoh ya bayyana hakan ne a lokacin da ya ziyarci shedikwatar rundunar tsaron kasar nan dake Abuja.
Shugaban hukumar yace hadin gwiwar da hukumar tayi da wasu hukumomin tsaro a baya bayan nan ya taimaka matuqa wajen rage aukuwar manyan laifuka akan iyakokin ruwan kasar nan.
Dr Bashir Jamoh yace hukumomin tsaro sun bada gagarumar gudunmawa wajen bada tsaro ga jiragen dako na ruwa a iyakokin ruwan kasar da kuma na tafkin guinea.

Murtala Sule Garo yafi kowa Cancantar Zama Mataimakin Gwamnan Kano.
Hukumar Jin Daɗin Alhazai ta Jihar Kano ta sanar da rufe karɓar biyan kuɗin Hajji na shekarar 2026.
TARON KOYAR DA KIWON KAJI DA KIFI: KPA
Dalung yayi Alhinin halin da Nigeria ke Ciki .
Manoma sun Kira ga Gwamnati Tarayya tayi taka Tsan-Tsan
Gwamna Peter Mbah na Enugu ya koma jam’iyyar APC
Shekarau Defect to APC After Consultations
Dropping Rurum for Deputy Governor: Gamble Gov Yusuf Cannot Afford – Analyst Warns
Kano APC Reaffirms Support for Tinubu’s Second Term, Disowns Alleged Arewa Forum Statemen
FG Pushes Ahead with Abuja–Kano–Maradi Rail, Sets December Deadline for Key Segments
SPMC Begins Quarterly Oversight of Project Sites, Reviews Progress Across Zone 3