DAGA BABANGIDA SANUSI KANO.
A ranar larabar wannan makon ne kwamishinan Yan sandan jihar kano ya kaima takwarorinsa na hukumar hana fasa kwauri Mai kula da shiyar Kano da Jigawa da kuma hukumar farin kaya wato SSS ziyarar aiki,Kamar yadda jami’in hudda da jama’a na rundunar Yan sandan jihar kano SP Haruna Abdullah Kiyawa yafitar da sanarwa ga manema labarai.
Da yake jawabi yayin ganawa da shugabanin hukumomin biyu kwamishinan CP Abubakar Lawal Daura yace yaziyarci bangarorin guda biyu ne dan gabatar da kansa tare da neman goyon bayan wannan hukumomi dan samun nasarar aiki tareda samar da kyakkyawan tsaro a jihar kano.
Shima a nasa jawabin lokacin da ya karbi kwamishinan kwantrolan hukumar Mai kula da shiyar Kano da Jigawa Con,Mu’azu Hassan Raji,yayima kwamishinan barka da zuwa da sauran tawagarsa,inda ya kara da cewa kasancewar Jin iri kokarin kwamishinan da yake yana ganin akwai damar koyi daga gareshi dan haka babu wata hukumar tsaro dazatai aiki tasamu nasarar bada hukumar Yan sanda ba,dan haka zasui duk mai yuwuwa dan hada gwuiwa sai mada Kano Kan turbar muntsira.
Kazalika shima dayake karbar kwamishinan yayin ziyarar shugaban hukumar ta farin kaya na jihar kano Alhaji Hassan N.Mohammed yayi matukar godiya da wannan ziyarar aiki da shugaban hukumar ta Yan sanda na Kano yakawo masu,dan haka matsayin su na jami’an sirri suna taka mahimmiyar rawa tareda da jami’an Yansanda dasuke kan gaba wajen bada cikakken bayan sirri, Hassan yace lallai zasu cigaba da ba hukumar Yan sanda goyon baya da aiki tare dan samun nasara.

Amincin Tinubu Ga Barau Kan Harkar Tsaro Da Cigaban Kasa
Shugaban Ƙaramar Hukumar Kabo Hon. Lawan Najume Kabo ya sauke Sakataren Mulki na Karamar Hukumar da nadaddun Kansiloli huɗu, Saboda Shiga Ƙungiyar Tallata Shugaba Tinubu Da Sanata Barau (TMS) a Jihar Kano .
Murtala Sule Garo yafi kowa Cancantar Zama Mataimakin Gwamnan Kano.
Hukumar Jin Daɗin Alhazai ta Jihar Kano ta sanar da rufe karɓar biyan kuɗin Hajji na shekarar 2026.
TARON KOYAR DA KIWON KAJI DA KIFI: KPA
Dalung yayi Alhinin halin da Nigeria ke Ciki .
Bauchi governor warns new LG chairmen against mismanagement of fund.
Dangote Marks Youth Day, Strengthens Skills, Social Footprint At Obajana
Infrastructural Development, Free And Fair Osun Elections, Enough Reasons For Tinubu 2nd Term, Kwankwaso
NDLEA Arrests 80 Suspects, Dislodges 16 Drug Joints in Kano
Kano Govt Faults TRACKA Report on ₦235.4m School Project
Kano Committee Arrests Ex-Council Chairman Over Alleged Fentanyl Sales