Menu

Shugaban Hukumar Nimasa ya Gana da yan kasuwar koriya ta kudu

Admin 3 years ago

Shugaban hukumar kula da iyakokin ruwan kasar nan, Dr Bashir Yusuf-OFR Jamoh yake gaisawa da Shugaban Kasar Koriya ta Kudu, Yoon Suk-Yeol yayin da Shugaban kasa Muhammadu Buhari ke biye da shi jim kadan bayan da Dr Bashir Jamoh ya gana da yan kasuwar kasar Koriya ta Kudu don bunkasa iyakokin ruwan Nijeriya.

Taron dai ya gudana ne a fadar Shugaban Kasar Koriya ta Kudu dake birnin Seoul.