A wani ra’ayin Jama’a da Jaridar abknews24 taji a sassa daban daban na Kanana Hukumomin Jihar Kano 44 a cikin mako guda, Kashi 89.7% sun Zabi Murtala Sule Garo a Matsayin Wanda zai yiwa Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Mataimakin.
Tun dai bayan da aka Sami gurbin Mataimakin Gwamnan Kano mabukata kujerar Mataimakin Gwamnan suke ta hankoron Yadda zasu daman kasancewa a wannan matsayin.
Idan akayi duba nabtsanaki a duk cikin manema wannan kujera ta matsaimakin Gwamnan babu Dan Siyasar da yakai gogewa irin ta Murtala Sule Garo bisa wasu dalilai.
Wadanda suka hada da kasancewarsa Dan Siyasar da ya fara tun daga Tushe wato mazaba har yakai ga mata kin da yake a yanzu.
Garo ya rike mukamai daban daban a matakin Gwamnati da Jam’iyya, bayan wasu kwamitoci da ya jagoranta har yakai ga matakin nasara.
Ya kasance Mutum ne na kowa da yake taimako Dan Jam’iyarsa da Wanda ma ba Jam’iyar su daya ba domin karamci irin nasa.
A shiyasan ce babu Wanda ya cancanta Zama wannan matsayi na Mataimakin Gwamnan Jihar Kano a yanzu domin tafiya da Yan Siyasa dai dai da zamani kamar Murtala Sule Garo.
A karshen binciken wannan jari dar dai ta kammala shi da cewa samun Nasarar Jam’iyar APC a Jihar Kano da Kasa baki daya Sai da saka hannun Murtala Sule Garo.
Duk da irin wannan nagarta ta Murtala Sule Garo Amma wasu ke kokarin cin dunduniyarsa kamar yadda mukaji daga bakin wasu da muka tattauna dasu.

Zaben Gwamna A Gombe: Dalilan da Ya Sa Sardaunan Gombe Ya Zama Mafi Sauƙin Ɗan Takarar Gwamna da Za a Gabatar wa Jama’a
Amincin Tinubu Ga Barau Kan Harkar Tsaro Da Cigaban Kasa
Shugaban Ƙaramar Hukumar Kabo Hon. Lawan Najume Kabo ya sauke Sakataren Mulki na Karamar Hukumar da nadaddun Kansiloli huɗu, Saboda Shiga Ƙungiyar Tallata Shugaba Tinubu Da Sanata Barau (TMS) a Jihar Kano .
Hukumar Jin Daɗin Alhazai ta Jihar Kano ta sanar da rufe karɓar biyan kuɗin Hajji na shekarar 2026.
TARON KOYAR DA KIWON KAJI DA KIFI: KPA
Dalung yayi Alhinin halin da Nigeria ke Ciki .
Gov. Yusuf, Others Eulogize Sheikh Jingir as JIBWIS Endorses Tinubu/Shettima for 2027
Masari: The Quite Architect With No Rivalry, Only Results for APC in 2027
David Mark Greets Muslims at Eid-ul-Maulud, Urges Prayers for Peace, Unity
Tinubu Urges Muslims to Embrace Prophet Muhammad’s Teachings at Maulud
Kano Assembly Urges Urgent Action as Diphtheria Claims Over 50 Children
2027: River Basin Executive Director’s Forum Moves To Secure 20 Million Farmers Votes For Tinubu