Rundunar ƴan sandan Najeriya reshen Jihar Neja ta tabbatar da sace mutum 15 a ƙauyen Kulho da ke Ƙaramar Hukumar Mashegu.
Jaridar Premium Times a Najeriya ta ruwaito mai magana da yawun ƴan sanda reshen jihar Wasiu Abiodun inda ya tabbatar da faruwar lamarin.
Yan bindiga sun kashe mutum daya, sun kuma kashe 10 a Kaduna
Mista Abiodun ya bayyana cewa da misalin ƙarfe biyu na dare ne a ranar 14 ga watan Janairu wasu da ake zargin ƴan bindiga ne suka afka ƙauyen inda suka sace shanu ba iyaka.
Ya bayyana cewa an tura dakarun ƴan sanda domin su ceto waɗanda aka sace.
Jihar Neja na daga cikin jihohin Najeriya da ke fuskantar hare-haren ƴan bindiga da garkuwa da mutane domin karɓar kuɗin fansa.

Murtala Sule Garo yafi kowa Cancantar Zama Mataimakin Gwamnan Kano.
Hukumar Jin Daɗin Alhazai ta Jihar Kano ta sanar da rufe karɓar biyan kuɗin Hajji na shekarar 2026.
TARON KOYAR DA KIWON KAJI DA KIFI: KPA
Dalung yayi Alhinin halin da Nigeria ke Ciki .
Manoma sun Kira ga Gwamnati Tarayya tayi taka Tsan-Tsan
Gwamna Peter Mbah na Enugu ya koma jam’iyyar APC
NEPC trains SMEs, MSMEs in Kano to boost export readiness
Traditional institutions key to security, peace building in Nigeria, security – CAS
Air Chief tasks commanders to decisive airstrikes against bandits, terrorists
Tinubu Meets Senator Sani Musa, Commends Support for Reform Agenda
Datti Baba-Ahmed Defects to PRP, Picks Membership Card in Zaria
AI crucial for accountability in Nigerian varsities, says EFCC Chairman