Ma’aikatan gidan rediyan Nagarta kaduna sunyi zanga zanga bisa rashin biyan su albashi na tsawan wata da watanni da rashin ingantaccen shugabanci da suka yi zargin ana gudanarwa.
Masu zanga zangar dauke da kwalaye sunyi rubutu daban daban inda suke zargin shugaban gidan rediyan da rike musu albashi na watanni biyar.
A cewarsu duk da tarin kudin da gidan rediyan ke samu amma ba’a iya biyan su hakkukin su kamar yadda ya dace.

Sai dai a martanin sa, shugaban gidan radiyan Alhaji Abdulmalik Addiy ya ce basukan da suke bin hukumomi da ma’aikatun gwamnati ya sa suke karancin kuɗaɗe a gidan radiyan.
Amma yanzu abubuwa sun fara daidaita kuma tuni suka fara sauke nauyin da ke kan su na biyan albashin ma’aikata.

Murtala Sule Garo yafi kowa Cancantar Zama Mataimakin Gwamnan Kano.
Hukumar Jin Daɗin Alhazai ta Jihar Kano ta sanar da rufe karɓar biyan kuɗin Hajji na shekarar 2026.
TARON KOYAR DA KIWON KAJI DA KIFI: KPA
Dalung yayi Alhinin halin da Nigeria ke Ciki .
Manoma sun Kira ga Gwamnati Tarayya tayi taka Tsan-Tsan
Gwamna Peter Mbah na Enugu ya koma jam’iyyar APC
Traditional institutions key to security, peace building in Nigeria, security – CAS
Air Chief tasks commanders to decisive airstrikes against bandits, terrorists
Tinubu Meets Senator Sani Musa, Commends Support for Reform Agenda
Datti Baba-Ahmed Defects to PRP, Picks Membership Card in Zaria
AI crucial for accountability in Nigerian varsities, says EFCC Chairman
National Development: Emir Sanusi urges universities to drive AI policy