Hukumomi a Saudiyya sun ce dubun dubatar masu ibada ne za su gudanar da aikin Hajji na bana, saɓanin adadi ƙalilan da suka yi aikin na 2020 da 2021.
Kafar yaɗa labarai ta Haramain Sharifain ta ambato mai magana da yawun ma’aikatar aikin Hajji yana cewa “Hajjin bana zai kasance na adadi mai yawa”.
Ci gaban na zuwa ne ‘yan kwanaki da Saudiyya ta cire dukkan dokokin kariya daga kamuwa da cutar korona, ciki har da ɗage wajabcin saka takunkumi a bainar jama’a.
Mutum 60,000 ne kacal suka gudanar da ibadar a shekarar 2021, yayin da ba su wuce 1,000 ba a 2020 sakamakon annobar korona da ta ɗaiɗaita harkoki a duniya.
Gov.Ganduje orders security agencies to unravel the killers of Rukayya Mustapha

Murtala Sule Garo yafi kowa Cancantar Zama Mataimakin Gwamnan Kano.
Hukumar Jin Daɗin Alhazai ta Jihar Kano ta sanar da rufe karɓar biyan kuɗin Hajji na shekarar 2026.
TARON KOYAR DA KIWON KAJI DA KIFI: KPA
Dalung yayi Alhinin halin da Nigeria ke Ciki .
Manoma sun Kira ga Gwamnati Tarayya tayi taka Tsan-Tsan
Gwamna Peter Mbah na Enugu ya koma jam’iyyar APC
Traditional institutions key to security, peace building in Nigeria, security – CAS
Air Chief tasks commanders to decisive airstrikes against bandits, terrorists
Tinubu Meets Senator Sani Musa, Commends Support for Reform Agenda
Datti Baba-Ahmed Defects to PRP, Picks Membership Card in Zaria
AI crucial for accountability in Nigerian varsities, says EFCC Chairman
National Development: Emir Sanusi urges universities to drive AI policy