Shugaban hukumar kula da iyakokin ruwan kasar nan Dakta Bashir Yusuf Jamoh yace wajibi the hukumar ta cigaba da hadin gwiwa tsakanin ta hukumomin tsaron kasar nan da kare martabar iyakokin ruwan kasar nan.
Dakta Bashir Yusuf Jamoh ya bayyana hakan ne a lokacin da ya ziyarci shedikwatar rundunar tsaron kasar nan dake Abuja.
Shugaban hukumar yace hadin gwiwar da hukumar tayi da wasu hukumomin tsaro a baya bayan nan ya taimaka matuqa wajen rage aukuwar manyan laifuka akan iyakokin ruwan kasar nan.
Dr Bashir Jamoh yace hukumomin tsaro sun bada gagarumar gudunmawa wajen bada tsaro ga jiragen dako na ruwa a iyakokin ruwan kasar da kuma na tafkin guinea.

Murtala Sule Garo yafi kowa Cancantar Zama Mataimakin Gwamnan Kano.
Hukumar Jin Daɗin Alhazai ta Jihar Kano ta sanar da rufe karɓar biyan kuɗin Hajji na shekarar 2026.
TARON KOYAR DA KIWON KAJI DA KIFI: KPA
Dalung yayi Alhinin halin da Nigeria ke Ciki .
Manoma sun Kira ga Gwamnati Tarayya tayi taka Tsan-Tsan
Gwamna Peter Mbah na Enugu ya koma jam’iyyar APC
Sharada Joins Kano Central Senatorial Race, Calls for Free and Fair APC Primaries
NEPC trains SMEs, MSMEs in Kano to boost export readiness
Traditional institutions key to security, peace building in Nigeria, security – CAS
Air Chief tasks commanders to decisive airstrikes against bandits, terrorists
Tinubu Meets Senator Sani Musa, Commends Support for Reform Agenda
Datti Baba-Ahmed Defects to PRP, Picks Membership Card in Zaria