An bayyana nada Lamin Sani Zawiyya a matsayin kwamishinan kananan hukumomi na Jihar Kano da cewa abune daya dace a dai dai lokacin da ake bukata.
Wannan na kunshe ne cikin wata sanarwa daga kungiyar Samarin tijjaniya ta kasa Mai dauke dasa hannun babban Sakataren kungiyar Shehu Tasiu Ishaq da kuma Sakataren yada labarai Abubakar Balarabe Kofar Naisa.
Kungiyar samarin tijjaniya tace zabin da Gwamnan Kano Dr. Abdullahi Umar Ganduje yayi na bawa lamin sani wannan ma’aikata ya sake tabbatar da cewa gwamnatin Kano tana ajiye kowanne Mai mukami a gurbinsa domin samun daidaito don cigaban Jihar Kano.
A bisa hakan ne kungiyar ta bukaci Sabon kwamishinan kananan hukumomi na Jihar Kano Dr lamin sani Zawiyya yabawa marada kunya ta hanyar cigaba da jajircewa dayin aiki tukuru kamar yadda ya Saba.

Murtala Sule Garo yafi kowa Cancantar Zama Mataimakin Gwamnan Kano.
Hukumar Jin Daɗin Alhazai ta Jihar Kano ta sanar da rufe karɓar biyan kuɗin Hajji na shekarar 2026.
TARON KOYAR DA KIWON KAJI DA KIFI: KPA
Dalung yayi Alhinin halin da Nigeria ke Ciki .
Manoma sun Kira ga Gwamnati Tarayya tayi taka Tsan-Tsan
Gwamna Peter Mbah na Enugu ya koma jam’iyyar APC
NEPC trains SMEs, MSMEs in Kano to boost export readiness
Traditional institutions key to security, peace building in Nigeria, security – CAS
Air Chief tasks commanders to decisive airstrikes against bandits, terrorists
Tinubu Meets Senator Sani Musa, Commends Support for Reform Agenda
Datti Baba-Ahmed Defects to PRP, Picks Membership Card in Zaria
AI crucial for accountability in Nigerian varsities, says EFCC Chairman