Rundunar ƴan sandan Najeriya reshen Jihar Yobe ta kama mutum uku da zargi da fashi da makami da fasa gida domin sata.
A wata sanarwa da mai magana da yawun yan sanda reshen Jihar Yobe ASP Dungus Abdulkarim ya fitar, cikin wadanda ake zargi har da wani soja da ke ƙarƙashin rundunar Operation Hadin Kai.
Tunda farko mutanen uku dai sun fasa gidan wata mata a Sabon-Pegi da tsakar dare dauke da muggan makamai ciki har da bindiga ƙirar AK-47 inda suka sace kudi kimanin naira 250,000 haka kuma suka sace mota ƙirar Peugeot 307 da wayar salula Nokia.
Sai dai bayan ƴan sanda sun samu labarin wannan lamari, sai suka shiga aikin nemansu har suka kama su.
Tuni waɗanda ake zargin suka amsa laifukan da ake zarginsu da aikatawa

Murtala Sule Garo yafi kowa Cancantar Zama Mataimakin Gwamnan Kano.
Hukumar Jin Daɗin Alhazai ta Jihar Kano ta sanar da rufe karɓar biyan kuɗin Hajji na shekarar 2026.
TARON KOYAR DA KIWON KAJI DA KIFI: KPA
Dalung yayi Alhinin halin da Nigeria ke Ciki .
Manoma sun Kira ga Gwamnati Tarayya tayi taka Tsan-Tsan
Gwamna Peter Mbah na Enugu ya koma jam’iyyar APC
H E DR Amina Umar Namadi Attends Mass Wedding for 300 Orphans in Kebbi
Kano Police Rescue 9 Passengers, Repel Attack on Jos-Kano Highway
Kano Govt Arrests Three Over Alleged Unauthorised Demolition of Watari Bridge
17 Missing After Vietnamese Cargo Ship Sinks in South China Sea
Hanga, Gaya visit Tinubu as APC defection rumours intensify
Kano Online Media Chapel Honours Gov Abba Yusuf with Excellence Award