Manhajar Kallo.ng manhaja ce da kamfanin Space crafts media suka kirkira don saukakawa ma’bota kallon fina-finan hausa su zaba su dare, su kuma kalli duk fim din da suke so a ko ina suke a fadin duniya ta wayar hannu wacce ake kira Android.
Da take zantawa da jaridar time express Nigeria jagorar kamfanin, Mace Mai kamar maza ,Mai kishin alummarta da harshen Hausa Hajiya Maijidda Shehu Modibbo tace kamfanin nasu ya kirkiri manhajar ce saboda kishin da yake da shi wajen bunkasa cigaban harshen Hausa.
” yadda ake samun wannan manhajar shi ne zaa shiga application na play store sai a rubuta kallo.ng sai ayi downloading , to daga nan sai ayi ninkaya cikin manhajar don zabar fim din Hausan da ake so a Kalla”
Hajiya maijidda shehu Modibbo ta bukaci ma’abota kallon fina – finan Hausa da kada suyi kasa a gwiwa wajen ziyartar shafin na Kallo.ng don zaba su Darje.
Maijidda shehu Modibbo ta kuma godewa alummar kasar nan bisa yadda suke nuna shawarsu ga manhajar ta Kallo.ng

Murtala Sule Garo yafi kowa Cancantar Zama Mataimakin Gwamnan Kano.
Hukumar Jin Daɗin Alhazai ta Jihar Kano ta sanar da rufe karɓar biyan kuɗin Hajji na shekarar 2026.
TARON KOYAR DA KIWON KAJI DA KIFI: KPA
Dalung yayi Alhinin halin da Nigeria ke Ciki .
Manoma sun Kira ga Gwamnati Tarayya tayi taka Tsan-Tsan
Gwamna Peter Mbah na Enugu ya koma jam’iyyar APC
Katsina is Investing Resources to Drive Agriculture Development – governor Radda Tells IsDB Delegation
Over 50 Feared Dead in Suspected Military Airstrike at Borno–Yobe Border Market
After Intense Meetings: Kano APC Stakeholders Nominate Sule Garo As Deputy Governor
APC Legacy Stakeholders Submit Deputy Governorship Nominees to Gov. Yusif
Yusuf Disburses N50,000 Monthly Support to 6,680 Women Across Kano
NSCDC Kano Command Tests Surveillance Drone to Boost Security Operations