Shugaban kasa Buhari ya umarci a dage haramcin da aka sanya wa shafin Twitter, daga karfe 12 na daren yau, wato daga gobe shafin zai fara aiki bayan shafe watanni da aka rufe shi.
Daraktan Hukumar NITDA, Mallam Kashifu Inuwa ne ya sanar da haka da yammacin Laraba.
Farashin Tumatur zaiyi tashin gwauron zabi – manoman tumatur
Yan bindiga sun kashe mutum daya, sun kuma kashe 10 a Kaduna
A watannin baya ne Gwamnatin Tarayya ta rufe shafin sakamakon goge wani sako da shugaban kasa Buhari ya sanya a shafin, inda hakan ya haifar da cece-kucen da ya jawo gwamnatin ta rufe shafin.

Murtala Sule Garo yafi kowa Cancantar Zama Mataimakin Gwamnan Kano.
Hukumar Jin Daɗin Alhazai ta Jihar Kano ta sanar da rufe karɓar biyan kuɗin Hajji na shekarar 2026.
TARON KOYAR DA KIWON KAJI DA KIFI: KPA
Dalung yayi Alhinin halin da Nigeria ke Ciki .
Manoma sun Kira ga Gwamnati Tarayya tayi taka Tsan-Tsan
Gwamna Peter Mbah na Enugu ya koma jam’iyyar APC
Former Kano Federal Lawmaker Shaaban Sharada Distances Self From Barau Group’s Endorsement of New Deputy Governor
K-SAFE Hails Gov Yusuf Over ₦4.45bn Approval for Students’ Examination Fees
Governor Radda Inaugurates 2026 Hajj Committee, Charges Members on Integrity
Kenyan President Calls For Radical Overhaul Of African Union
Police Commissioner Visits Mada, Meets Stakeholders Over Rising Security Concerns in Zamfara
MALNUTRITION: Governor Radda Opens 2 Stabilization Centres, 60 OTP Sites,