Menu

Tura Kana nan Yara bara Laifin Wanene?

Admin 4 years ago

Daga Abdullahi Kano

Matsalar tura kana nan yara bara a manyan birane da sunan neman ilmin addini babban kaluable ne wanda ke janyo cece kuce a mabambamtan lokuta.


Yanzu haka mataslar yawon kana nan yara da suke yawo a manyan titunan manyan birane ya zama babban matsala musamman a wannan lokaci da ake fama da matsalolin Rashin Tsaro.

Muna Son Shugaban da zai Kula da Bukatar Matune ne- Shugaban gamayyar Kungiyoyin arewa.


Shi laifin wanene? Iyaye da ke turo ‘ya ‘yan nasu da cewar wai sun turo neman ilmi , ba tare da hado su da abincin da zasu ci ba, ko kuwa malamam da ke karbarsu haka nan zika ziyau ba abinci da sauran kudaden da zasu kula da yaran.


Shin me ya kamata hukumomi su yi don magance wannan kalubale?


Gaskiya ya kamata gwamnatoci su cigaba da yin tsayin daka wajen daukan matakai da suka dace don shawo kan wannan matsalar.


Su kuma iyaye suji tsoron Allah su dauki nauyin da ke kansu wajen ciyar da yayan nasu da kuma daukar dawainiyarsu