Tun bayan tsunduma yajin aikin da masu hayar babur Mai kafa uku wato adaidaita sahu a kano alummar da ke birni da kewaye sun fada cikin halin kaka nikayi sakamakon rashin abin hawa da yayi karanci.
Wakilin time express wanda ya kewaya birni da kewaye yaga alumma na tafiya a kasa daga wannan unguwa zuwa wancan inda masu sana’ar Achaba ke ta cin kasuwa ba kakkautawa.
Hassada da kyashi su ne jigon rashin cigaba a Afrika – Farfesa Gwarzo
Jami’an Tsaro sun yi Ram da ‘Yan fashin daji a zamfara
Su dai masu haya da baburan adaidaita sahun sun taunduma yajin aikin ne sakamakon korafin da suke yi na cewar kidin izinin yin haya da babur din na naira dubu takwas da gwamnati ta sanya ya yi musu yawa, kuma sunyi zargin cewar jamian karotan na uzura musu.
A zantawarsa da manema labarai shugaban hukumar ta Karota Baffa Babba Dan’agundi yace babu gudu ba ja da baya kan batun biyan kudin.

Murtala Sule Garo yafi kowa Cancantar Zama Mataimakin Gwamnan Kano.
Hukumar Jin Daɗin Alhazai ta Jihar Kano ta sanar da rufe karɓar biyan kuɗin Hajji na shekarar 2026.
TARON KOYAR DA KIWON KAJI DA KIFI: KPA
Dalung yayi Alhinin halin da Nigeria ke Ciki .
Manoma sun Kira ga Gwamnati Tarayya tayi taka Tsan-Tsan
Gwamna Peter Mbah na Enugu ya koma jam’iyyar APC
Tinubu Meets Senator Sani Musa, Commends Support for Reform Agenda
Datti Baba-Ahmed Defects to PRP, Picks Membership Card in Zaria
AI crucial for accountability in Nigerian varsities, says EFCC Chairman
National Development: Emir Sanusi urges universities to drive AI policy
Group Endorses Senator Barau for 2027, Cites Development Record in Kano North
How AA Zaura escaped mob attack by miscreant at Farm centre