Tun bayan tsunduma yajin aikin da masu hayar babur Mai kafa uku wato adaidaita sahu a kano alummar da ke birni da kewaye sun fada cikin halin kaka nikayi sakamakon rashin abin hawa da yayi karanci.
Wakilin time express wanda ya kewaya birni da kewaye yaga alumma na tafiya a kasa daga wannan unguwa zuwa wancan inda masu sana’ar Achaba ke ta cin kasuwa ba kakkautawa.
Hassada da kyashi su ne jigon rashin cigaba a Afrika – Farfesa Gwarzo
Jami’an Tsaro sun yi Ram da ‘Yan fashin daji a zamfara
Su dai masu haya da baburan adaidaita sahun sun taunduma yajin aikin ne sakamakon korafin da suke yi na cewar kidin izinin yin haya da babur din na naira dubu takwas da gwamnati ta sanya ya yi musu yawa, kuma sunyi zargin cewar jamian karotan na uzura musu.
A zantawarsa da manema labarai shugaban hukumar ta Karota Baffa Babba Dan’agundi yace babu gudu ba ja da baya kan batun biyan kudin.

Murtala Sule Garo yafi kowa Cancantar Zama Mataimakin Gwamnan Kano.
Hukumar Jin Daɗin Alhazai ta Jihar Kano ta sanar da rufe karɓar biyan kuɗin Hajji na shekarar 2026.
TARON KOYAR DA KIWON KAJI DA KIFI: KPA
Dalung yayi Alhinin halin da Nigeria ke Ciki .
Manoma sun Kira ga Gwamnati Tarayya tayi taka Tsan-Tsan
Gwamna Peter Mbah na Enugu ya koma jam’iyyar APC
Katsina is Investing Resources to Drive Agriculture Development – governor Radda Tells IsDB Delegation
Over 50 Feared Dead in Suspected Military Airstrike at Borno–Yobe Border Market
After Intense Meetings: Kano APC Stakeholders Nominate Sule Garo As Deputy Governor
APC Legacy Stakeholders Submit Deputy Governorship Nominees to Gov. Yusif
Yusuf Disburses N50,000 Monthly Support to 6,680 Women Across Kano
NSCDC Kano Command Tests Surveillance Drone to Boost Security Operations