Darakta Janar na Hukumar Kula da Sufurin Jiragen Ruwa ta Najeriya (NIMASA) Dr. Bashir Jamoh yasha alwashin kara inganta alakar aiki tsakanin hukumar da Makarantar kimiyya da fasaha da lamuran jiragen ruwa na Arab Academy for Science, Technology and maritallme Transport dake kasar masar.
Dr Bashir Jamoh ya bayyana hakan ne lokacin da yake karbar mataimakin shugaban makarantar farfesa Alsnosy Mohamed Balbaa, a ofishinsa da ke legas.
Ya kuma gabatar da wani abin tunawa ga Mataimakin Shugaban Makarantar kimiyya da fasaha da lamuran sufurin jiragen ruwa na Arab Academy for Science, Technology & Maritime Transport (AASTMT) dake Masar, mai lura da nahiyoyin Afirka da Asiya, Farfesa Alsnosy Mohamed Balbaa, yayin wani taro da AASTMT kan bunkasa iya aiki a hedkwatar NIMASA da ke Legas, Najeriya.

Murtala Sule Garo yafi kowa Cancantar Zama Mataimakin Gwamnan Kano.
Hukumar Jin Daɗin Alhazai ta Jihar Kano ta sanar da rufe karɓar biyan kuɗin Hajji na shekarar 2026.
TARON KOYAR DA KIWON KAJI DA KIFI: KPA
Dalung yayi Alhinin halin da Nigeria ke Ciki .
Manoma sun Kira ga Gwamnati Tarayya tayi taka Tsan-Tsan
Gwamna Peter Mbah na Enugu ya koma jam’iyyar APC
Arrest of Bello Bodejo politically motivated – Campaign DG
Police Violent Crime Response Unit Records Breakthrough in Akwa Ibom Raid
2027: Church Urges Effective Deployment of Technology, Establishment of Election Offense Commission
Police, Military Recover 67 Stolen Cows, Other Livestock in Kano
Former Presidential Aide, Ja’oji, Gets House of Reps Ticket
Zamfara Police Commissioner Holds Strategic Security Meeting with Senior Officers