Darakta Janar na Hukumar Kula da Sufurin Jiragen Ruwa ta Najeriya (NIMASA) Dr. Bashir Jamoh yasha alwashin kara inganta alakar aiki tsakanin hukumar da Makarantar kimiyya da fasaha da lamuran jiragen ruwa na Arab Academy for Science, Technology and maritallme Transport dake kasar masar.
Dr Bashir Jamoh ya bayyana hakan ne lokacin da yake karbar mataimakin shugaban makarantar farfesa Alsnosy Mohamed Balbaa, a ofishinsa da ke legas.
Ya kuma gabatar da wani abin tunawa ga Mataimakin Shugaban Makarantar kimiyya da fasaha da lamuran sufurin jiragen ruwa na Arab Academy for Science, Technology & Maritime Transport (AASTMT) dake Masar, mai lura da nahiyoyin Afirka da Asiya, Farfesa Alsnosy Mohamed Balbaa, yayin wani taro da AASTMT kan bunkasa iya aiki a hedkwatar NIMASA da ke Legas, Najeriya.

Murtala Sule Garo yafi kowa Cancantar Zama Mataimakin Gwamnan Kano.
Hukumar Jin Daɗin Alhazai ta Jihar Kano ta sanar da rufe karɓar biyan kuɗin Hajji na shekarar 2026.
TARON KOYAR DA KIWON KAJI DA KIFI: KPA
Dalung yayi Alhinin halin da Nigeria ke Ciki .
Manoma sun Kira ga Gwamnati Tarayya tayi taka Tsan-Tsan
Gwamna Peter Mbah na Enugu ya koma jam’iyyar APC
Yusuf Disburses N50,000 Monthly Support to 6,680 Women Across Kano
NSCDC Kano Command Tests Surveillance Drone to Boost Security Operations
Police Raid Criminal Hideout, Arrest Suspects, Recover Firearm, Illicit Substances in Akwa Ibom
CP Bello Inspects Police Constables Screening Exercise in Gusau
Police Repel Bandit Attacks in Maru, Bukkuyum LGAs of Zamfara