Shugaba jami’ar Maryam Abacha American University MAAUN Dake najeriya da Niger,farfesa Adamu Abubakar Gwarzo ya bayyana ya bayyana cewa burinsa shi ne ilimantar da mutane sama da Miliyan 1 kafin ya bar duniya.
Ya bayyana Hakanne a hirar da yayi da kafar yada labarai ta BBC Hausa a ranar Lahadi.
Farfesa Gwarzo ya Kara da cewa yana da kyau jami’o’i na gwamnati da masu zaman Kansu su yi hadin gwiwa wajen kawo ci gaba a fanni ilimi a kasar, Wanda burinsa a Kullum shi ne ya kawo sauyi da ci gaba acikin harkar ilimi a Nijeriya da Arewa baki daya.
Gwarzo ya ce ,kawo yanzu ya dau nayin karatun ‘yayan talakawa da suke da kwazon karatu a tsarin tallafin karatu wato scholarship a kasar Niger sun Kai mutum Dubu.
A karshe shugaban jami’ar ta MAAUN, ya bukaci gwamnati ta duba matsalolin da jami’o’in gwamnati ke ciki na yajin aiki domin nan ne kadai Dan talaka yake samun damar yin karatu cikin sauki.

Murtala Sule Garo yafi kowa Cancantar Zama Mataimakin Gwamnan Kano.
Hukumar Jin Daɗin Alhazai ta Jihar Kano ta sanar da rufe karɓar biyan kuɗin Hajji na shekarar 2026.
TARON KOYAR DA KIWON KAJI DA KIFI: KPA
Dalung yayi Alhinin halin da Nigeria ke Ciki .
Manoma sun Kira ga Gwamnati Tarayya tayi taka Tsan-Tsan
Gwamna Peter Mbah na Enugu ya koma jam’iyyar APC
Bichi Moves Motion as Kano APC Stakeholders Endorse Tinubu for 2027, Raise N50m for Nomination Form
Yusuf Orders Probe into Alleged N1.5bn Salary Deductions in Kanoi
Fred Itua named Group Politics Editor, The Sun Newspaper
Sharada Joins Kano Central Senatorial Race, Calls for Free and Fair APC Primaries
NEPC trains SMEs, MSMEs in Kano to boost export readiness
Traditional institutions key to security, peace building in Nigeria, security – CAS