Hon Abdulmumin jibrin kofa ya kaddamar da takarar sa Dan majalissar tarayya wanda zai wakilci yakin kiru da bebeji a zabe mai zuwa 2023 taron wanda ya samu halartar dubban jama’ar yakin kiru da bebeji kuma aka gudanar a gidan sa dake garin kofa karamar hukumar bebeji.
Yayin taron dai kofa yayi amfani da wannan damar wajen karbar mutane sama da dubu biyu wadanda suka dawo jam’iyyar NNPP kwansiyyya kuma sakayi alakwarin aiki tukuru wajen bawa Dan takarar shugabancin kasar karkashin tutur NNPP Engr dakta Rabiu musa kwankwaso kuri’a miliyan biyar da kuma ganin jam’iyyar tayi nasara tun daga sama har kasa.
Taron ya samu halartar yan takarar majalissar jiha Kiru Hon Abubakar Usman Rabula Dana Bebeji Hon Ali Muhammed Tiga Hajiya azumi namadi bebeji, hon gambu sallau, dankaka usaini bebeji shugabannin jam’iyyar NNPP na KIRU DA bebeji dattawan jam’iyyar matasa da mata da sauran Al’ummar yankin na KIRU DA bebeji wadanda suka fito kwansu da kwarkwata domin hallatar wannan taron.


Murtala Sule Garo yafi kowa Cancantar Zama Mataimakin Gwamnan Kano.
Hukumar Jin Daɗin Alhazai ta Jihar Kano ta sanar da rufe karɓar biyan kuɗin Hajji na shekarar 2026.
TARON KOYAR DA KIWON KAJI DA KIFI: KPA
Dalung yayi Alhinin halin da Nigeria ke Ciki .
Manoma sun Kira ga Gwamnati Tarayya tayi taka Tsan-Tsan
Gwamna Peter Mbah na Enugu ya koma jam’iyyar APC
Traditional institutions key to security, peace building in Nigeria, security – CAS
Air Chief tasks commanders to decisive airstrikes against bandits, terrorists
Tinubu Meets Senator Sani Musa, Commends Support for Reform Agenda
Datti Baba-Ahmed Defects to PRP, Picks Membership Card in Zaria
AI crucial for accountability in Nigerian varsities, says EFCC Chairman
National Development: Emir Sanusi urges universities to drive AI policy