Marasa lafiya sun shiga halin tsaka Mai wuya sakamakon karewar da katin da ake rubutawa marasa lafiya magani a cikinsa yayi, kuma wanda ke da alhakin ba da katin baya nan.
Wakilinmu da ya ziyarci asibitin yaga marasa lafiya sunyi jugun-jugun cikin takaicin rashin samun katin da zasu kaiwa likita don duba lafiyarsu.
Wani magidanci wanda ya kawo ‘yarsa jaririya wacce ka dama da zazzabi mai zafi ya koka bisa irin wannan halin ko in kula da wasu maaikatan asibitin ke nunawa kan lafiyar alumma, duk alkawarin da suka dauka kafin a basu aikin.
Akwai bukatar mahukunta suyi garanbawul kan irin wannan halin da maaikatan ke nunawa.

Murtala Sule Garo yafi kowa Cancantar Zama Mataimakin Gwamnan Kano.
Hukumar Jin Daɗin Alhazai ta Jihar Kano ta sanar da rufe karɓar biyan kuɗin Hajji na shekarar 2026.
TARON KOYAR DA KIWON KAJI DA KIFI: KPA
Dalung yayi Alhinin halin da Nigeria ke Ciki .
Manoma sun Kira ga Gwamnati Tarayya tayi taka Tsan-Tsan
Gwamna Peter Mbah na Enugu ya koma jam’iyyar APC
Bichi Moves Motion as Kano APC Stakeholders Endorse Tinubu for 2027, Raise N50m for Nomination Form
Yusuf Orders Probe into Alleged N1.5bn Salary Deductions in Kanoi
Fred Itua named Group Politics Editor, The Sun Newspaper
Sharada Joins Kano Central Senatorial Race, Calls for Free and Fair APC Primaries
NEPC trains SMEs, MSMEs in Kano to boost export readiness
Traditional institutions key to security, peace building in Nigeria, security – CAS