Marasa lafiya sun shiga halin tsaka Mai wuya sakamakon karewar da katin da ake rubutawa marasa lafiya magani a cikinsa yayi, kuma wanda ke da alhakin ba da katin baya nan.
Wakilinmu da ya ziyarci asibitin yaga marasa lafiya sunyi jugun-jugun cikin takaicin rashin samun katin da zasu kaiwa likita don duba lafiyarsu.
Wani magidanci wanda ya kawo ‘yarsa jaririya wacce ka dama da zazzabi mai zafi ya koka bisa irin wannan halin ko in kula da wasu maaikatan asibitin ke nunawa kan lafiyar alumma, duk alkawarin da suka dauka kafin a basu aikin.
Akwai bukatar mahukunta suyi garanbawul kan irin wannan halin da maaikatan ke nunawa.

Murtala Sule Garo yafi kowa Cancantar Zama Mataimakin Gwamnan Kano.
Hukumar Jin Daɗin Alhazai ta Jihar Kano ta sanar da rufe karɓar biyan kuɗin Hajji na shekarar 2026.
TARON KOYAR DA KIWON KAJI DA KIFI: KPA
Dalung yayi Alhinin halin da Nigeria ke Ciki .
Manoma sun Kira ga Gwamnati Tarayya tayi taka Tsan-Tsan
Gwamna Peter Mbah na Enugu ya koma jam’iyyar APC
SPMC Begins Quarterly Oversight of Project Sites, Reviews Progress Across Zone 3
NGO trains girls on reusable pads, urges parents to prioritise girl-child education
Group demands full implementation of Katsina PWDs discrimination law
Jigawa to Provide Three Daily Meals for Pilgrims in 2026 Haj
Kano Police, NEMA Strengthen Partnership on Disaster Response
Kano Police Arrest Two Over ‘Aljannu’ Phone Scam, Recover 28 SIM Cards