Ana zargin wani mahaifi, mai suna Confidence Amatobi da ke a yankin Amurie cikin karamar hukumar Isu a Jihar Imo, bisa karya hannun jaririnsa mai suna Miracle.
Amatobi ya dai dauki wannan danyen hukuncin ne a kan jaririn na a dan sati takwas da haihuwa saboda jaririn na damunsa da kuka idan yana barcin da daddare.
Mahaifin ya karya wa Miracle hannunsa ne, na dama ta hanyar rabka masa hanga ta roba da ake rataye kayan sanyawa don ya dakatar da jaririn daga kukan da yake yi, inda sakamakon rabka wa jaririn hangar, ta janyo aka cire masa hannun.
Shugabar NAWOJ reshen jihar, Dakta Dorothy Nnaj a hirarta da ‘yan jarida a garin Owerri a lokacin da ta je asibitin gwamnatin tarayya da aka kwantar da jaririn ta yi zargin cewa, kwada wa jaririn hangar, ya janyo an cire masa hannun dama.
Dakta Dorothy, ta kuma nuna takaicinta kan yadda mahaifin ya ci zarfin jaririn da matarsa ta haifa masa saboda kawai, kukan jaririn na hana shi barcin dare.
[leadership hausa]

Murtala Sule Garo yafi kowa Cancantar Zama Mataimakin Gwamnan Kano.
Hukumar Jin Daɗin Alhazai ta Jihar Kano ta sanar da rufe karɓar biyan kuɗin Hajji na shekarar 2026.
TARON KOYAR DA KIWON KAJI DA KIFI: KPA
Dalung yayi Alhinin halin da Nigeria ke Ciki .
Manoma sun Kira ga Gwamnati Tarayya tayi taka Tsan-Tsan
Gwamna Peter Mbah na Enugu ya koma jam’iyyar APC
Bichi Moves Motion as Kano APC Stakeholders Endorse Tinubu for 2027, Raise N50m for Nomination Form
Yusuf Orders Probe into Alleged N1.5bn Salary Deductions in Kanoi
Fred Itua named Group Politics Editor, The Sun Newspaper
Sharada Joins Kano Central Senatorial Race, Calls for Free and Fair APC Primaries
NEPC trains SMEs, MSMEs in Kano to boost export readiness
Traditional institutions key to security, peace building in Nigeria, security – CAS