Darakta Janar na Hukumar, Alhaji Lamin Rabi’u Danbappa, ya bayyana cewa wa’adin karɓar kuɗaɗen ya ƙare ne a ranar Juma’a, 5 ga Disamba, 2025.
Ya ce, bayan kammala taro da Hukumar Alhazai ta Ƙasa (NAHCON) an Abuja ranar Alhamis da ta gabata, ba a samu ƙarin wa’adi ba wajen karɓar kuɗin.
Alhaji Lamin Rabi’u Danbappa ya bayyana hakan ne yayin taron da ya gudanar da dukkan masu ruwa da tsaki a Hukumar.
Ya yi bayanin cewa rufe karɓar kuɗin da wuri ya zama dole ne sakamakon sabbin ƙa’idoji da dokoki da hukumomin Saudiyya suka gabatar domin gudanar da aikin Hajjin 2026.
Sabbin ƙa’idojin sun tanadi tsauraran matakai da bukatar kammala shirye-shiryen gudanar da aikin Hajji tun da wuri, domin tabbatar da tafiyar da al’amura yadda ya kamata ga masu niyyar zuwa.

Naja’atu Muhammad; Pantami nada Suffar Munafikai
Zaben Gwamna A Gombe: Dalilan da Ya Sa Sardaunan Gombe Ya Zama Mafi Sauƙin Ɗan Takarar Gwamna da Za a Gabatar wa Jama’a
Amincin Tinubu Ga Barau Kan Harkar Tsaro Da Cigaban Kasa
Shugaban Ƙaramar Hukumar Kabo Hon. Lawan Najume Kabo ya sauke Sakataren Mulki na Karamar Hukumar da nadaddun Kansiloli huɗu, Saboda Shiga Ƙungiyar Tallata Shugaba Tinubu Da Sanata Barau (TMS) a Jihar Kano .
Murtala Sule Garo yafi kowa Cancantar Zama Mataimakin Gwamnan Kano.
TARON KOYAR DA KIWON KAJI DA KIFI: KPA
Sardaunan Gombe Felicitates Muslims on Eid-ul-Maulud, Urges Prayers for Peace, Unity and Progress.
2027: ‘Our Teachers and Youths Are Struggling’ — Danji SS Says That’s Why He’s Running for Taraba Governor
MAULUD:Governor Yusuf urges Muslims to emulate Prophet Muhammad’s exemplary life
Kano Pilgrims Board to Introduce LGA Medical Screening for 2027 Hajj
NAWOJ Kano Congratulates NUJ Kano Correspondents Chapel
Gov. Yusuf, Others Eulogize Sheikh Jingir as JIBWIS Endorses Tinubu/Shettima for 2027