Daga Abdullahi Kano
wannan kalma da alumma kan fada na siyasar kano asi kano tabbas haka take, kuma mutumin da natsu wajen yin nazari ba,to be dole ya fuskanci hapan ba.
lokacin da akayi zaben shuabannin mazabu da na kana nan hukumomi da na Jiha a jam’iyyar APC an sami takaddama iri iri wanda hakan ya kawo cecekuce a tsakanin yan jam’iyyar ta APC, wanda sakamakon haka ya sanya akayi zaben shugabbanin jamiyyar a kano kashi biyu.
Akwai tsagin Gwamna Dr Abdullahi Umar Ganduje wanda Alhaji Abdullahi Abbas ke yiwa jagoranci , sannan akwai bangaren Dr Malam Ibrahim Shekarau wanda Alhaji Ahmadu Haruna Zago ke Jagoranta.
tun da aka fara waccan takaddama hankulan shugabannin jamiyyar ta kasa ya shi, suna ta fadi tashi wajen ganin an dinke barakar.
yanzu haka dai year jamiyyar da duka bangarorin biyu suna can babban birnin tarayya suna tattaunawa don tabbatar da ainihin sahihinn jagora

Murtala Sule Garo yafi kowa Cancantar Zama Mataimakin Gwamnan Kano.
Hukumar Jin Daɗin Alhazai ta Jihar Kano ta sanar da rufe karɓar biyan kuɗin Hajji na shekarar 2026.
TARON KOYAR DA KIWON KAJI DA KIFI: KPA
Dalung yayi Alhinin halin da Nigeria ke Ciki .
Manoma sun Kira ga Gwamnati Tarayya tayi taka Tsan-Tsan
Gwamna Peter Mbah na Enugu ya koma jam’iyyar APC
Bichi Moves Motion as Kano APC Stakeholders Endorse Tinubu for 2027, Raise N50m for Nomination Form
Yusuf Orders Probe into Alleged N1.5bn Salary Deductions in Kanoi
Fred Itua named Group Politics Editor, The Sun Newspaper
Sharada Joins Kano Central Senatorial Race, Calls for Free and Fair APC Primaries
NEPC trains SMEs, MSMEs in Kano to boost export readiness
Traditional institutions key to security, peace building in Nigeria, security – CAS