.
Marigayi Alkalin Alkalai. Alh. Nuhu Mustafa Albarkawa.Cikin Birnin Zariya.
Marigayi Alkali Nuhu Mustafa ya Fara aikin ne a Lokacin Marigayi Mai Martaba Sarkin Zazzau.Alhaji Muhammadu Aminu. A Lokacin da ya Nadashi Alkalin Alkalai Grand Khadi, A Lokacin Sarakuna ke Nada Alkalai, Wanda Suke Gudanar da Shari’a a Fadan Sarki.
Bayan Rushen Wannan tsari. An kara Samar da kotunan Shari’a. A Lokacin da Jahar kaduna da Jahar katsina, suke hade. Marigayi Alkali Nuhu Mustafa, ya Zama alkali Mai kula da Yan kunan Dutsanma, da Makarfi, Da Manunfashi, da Wasu Garuruwa. A Wancen Lokaci. A Karshe Marigayi Alkali Nuhu Mustafa, Yayi Ritayarsa a Garin Zariya. Bayan Kammala wa’adin aikinsa.
Mai Girma alkali Nuhu Mustafa Allah Yayi mishi Rasuwa a Shekaran 1987. Ya Rasu yabar Matan Aure da ‘ya’ya Maza da Mata. A Cikin ‘ya’yansa da yabari a kwai Wanda Yagajeshi a Fannin aikin Shari’a. Shine. Malam Sulaiman Nuhu Zaria. Sai Alhaji Mustapha Jumare. Darakta a Fannin kiwon Lafiya na Jahar kaduna. Director Nursing Services Kaduna State. Sai Kuma Alhaji Alhassan Nuhu Mustafa. Director Planning Unit NEMA. Sai Kuma Alhaji Ahmed Nuhu Mustafa. Librarian A Jami’ar Usman Danfodiyo Dake Jahar Sakoto.
Muna Addu’ar Allah Ya Gafarta Mashi. Allah ya Jaddada Rahama Agareshi, Tare da Magabatanmu. Amin
@zagezagiayau

Murtala Sule Garo yafi kowa Cancantar Zama Mataimakin Gwamnan Kano.
Hukumar Jin Daɗin Alhazai ta Jihar Kano ta sanar da rufe karɓar biyan kuɗin Hajji na shekarar 2026.
TARON KOYAR DA KIWON KAJI DA KIFI: KPA
Dalung yayi Alhinin halin da Nigeria ke Ciki .
Manoma sun Kira ga Gwamnati Tarayya tayi taka Tsan-Tsan
Gwamna Peter Mbah na Enugu ya koma jam’iyyar APC
Bichi Moves Motion as Kano APC Stakeholders Endorse Tinubu for 2027, Raise N50m for Nomination Form
Yusuf Orders Probe into Alleged N1.5bn Salary Deductions in Kanoi
Fred Itua named Group Politics Editor, The Sun Newspaper
Sharada Joins Kano Central Senatorial Race, Calls for Free and Fair APC Primaries
NEPC trains SMEs, MSMEs in Kano to boost export readiness
Traditional institutions key to security, peace building in Nigeria, security – CAS