Rundunar ƴan sandan Najeriya reshen Jihar Neja ta tabbatar da sace mutum 15 a ƙauyen Kulho da ke Ƙaramar Hukumar Mashegu.
Jaridar Premium Times a Najeriya ta ruwaito mai magana da yawun ƴan sanda reshen jihar Wasiu Abiodun inda ya tabbatar da faruwar lamarin.
Yan bindiga sun kashe mutum daya, sun kuma kashe 10 a Kaduna
Mista Abiodun ya bayyana cewa da misalin ƙarfe biyu na dare ne a ranar 14 ga watan Janairu wasu da ake zargin ƴan bindiga ne suka afka ƙauyen inda suka sace shanu ba iyaka.
Ya bayyana cewa an tura dakarun ƴan sanda domin su ceto waɗanda aka sace.
Jihar Neja na daga cikin jihohin Najeriya da ke fuskantar hare-haren ƴan bindiga da garkuwa da mutane domin karɓar kuɗin fansa.

Amincin Tinubu Ga Barau Kan Harkar Tsaro Da Cigaban Kasa
Shugaban Ƙaramar Hukumar Kabo Hon. Lawan Najume Kabo ya sauke Sakataren Mulki na Karamar Hukumar da nadaddun Kansiloli huɗu, Saboda Shiga Ƙungiyar Tallata Shugaba Tinubu Da Sanata Barau (TMS) a Jihar Kano .
Murtala Sule Garo yafi kowa Cancantar Zama Mataimakin Gwamnan Kano.
Hukumar Jin Daɗin Alhazai ta Jihar Kano ta sanar da rufe karɓar biyan kuɗin Hajji na shekarar 2026.
TARON KOYAR DA KIWON KAJI DA KIFI: KPA
Dalung yayi Alhinin halin da Nigeria ke Ciki .
The Credibility of 2027 Elections Must Be Non-Negotiable — David Mark
Bauchi governor warns new LG chairmen against mismanagement of fund.
Dangote Marks Youth Day, Strengthens Skills, Social Footprint At Obajana
Infrastructural Development, Free And Fair Osun Elections, Enough Reasons For Tinubu 2nd Term, Kwankwaso
NDLEA Arrests 80 Suspects, Dislodges 16 Drug Joints in Kano
Kano Govt Faults TRACKA Report on ₦235.4m School Project