Dan majalisa mai wakiltar karamar hukumar Gwale Hon Abdullahi Lawan kenken ya alkawari malala kwalta daga gidan masu larurar kwakwalwa na Yamadawa Dorayi wanda yabi ta Tunga har zuwa iyakar Gwale da karamar hukumar Kumbotso .
Alh Lawan kenken ya bayyana haka ne yayinda yake kaddamar da aikin titi a unguwar sani mainagge da ke Kano.
yace wannan hanya tana cikin hanyoyin da suke ci masa tuwo a kwarya , ya kara da cewa yasha bada gudunmawa ana zuba kasa ana yin ciko a wannan hanya, don haka da izinin Allah za ayi wannan titi nan bada dadewa ba.
Yana Mai cewar maaikatar kula da zaizayar kasa ce zata gudanar da wannan aiki.

Murtala Sule Garo yafi kowa Cancantar Zama Mataimakin Gwamnan Kano.
Hukumar Jin Daɗin Alhazai ta Jihar Kano ta sanar da rufe karɓar biyan kuɗin Hajji na shekarar 2026.
TARON KOYAR DA KIWON KAJI DA KIFI: KPA
Dalung yayi Alhinin halin da Nigeria ke Ciki .
Manoma sun Kira ga Gwamnati Tarayya tayi taka Tsan-Tsan
Gwamna Peter Mbah na Enugu ya koma jam’iyyar APC
Shekarau Defect to APC After Consultations
Dropping Rurum for Deputy Governor: Gamble Gov Yusuf Cannot Afford – Analyst Warns
Kano APC Reaffirms Support for Tinubu’s Second Term, Disowns Alleged Arewa Forum Statemen
FG Pushes Ahead with Abuja–Kano–Maradi Rail, Sets December Deadline for Key Segments
SPMC Begins Quarterly Oversight of Project Sites, Reviews Progress Across Zone 3