Gidauniyar ADG Care Foundation ta yaye matasa 650 a matsayin rukunin farko da suka kammala horo a shirin ta na ƙasa na koyon ƙwarewar fasahar sadarwa (ICT) da aka fara a
Bikin yaye daliban ya gudana cikin kyakkyawan yanayi, inda jami’an gwamnati, shugabanni daga sassa daban-daban.
Shugabar gidauniyar ya bayyana cewa manufar shirin ita ce ba matasa damar koyon sana’o’in zamani da fasahar da za su taimaka musu su dogara da kansu a fannin aikace-aikace na zamani.
Daya daga cikin wadanda suka amfana da shirin, Ibrahim Musa daga Kano, ya ce:
“Shirin ya koya min yadda ake gina shafukan yanar gizo da sarrafa bayanai. Wannan horo ya buɗe min sabbin damar rayuwa.”
Shirin horon ya kunshi darussa kan tsara manhajoji (programming), tsaron bayanai a intanet (cybersecurity), da tallan kayayyaki ta hanyar dijital (digital marketing).
Gidauniyar ADG Care Foundation ta sha alwashin ci gaba da wannan aiki domin tallafa wa matasa da rage zaman banza a cikin al’umma, musamman ta hanyar fasahar zamani da ilimin sana’a.

Hukumar Jin Daɗin Alhazai ta Jihar Kano ta sanar da rufe karɓar biyan kuɗin Hajji na shekarar 2026.
TARON KOYAR DA KIWON KAJI DA KIFI: KPA
Dalung yayi Alhinin halin da Nigeria ke Ciki .
Manoma sun Kira ga Gwamnati Tarayya tayi taka Tsan-Tsan
Gwamna Peter Mbah na Enugu ya koma jam’iyyar APC
Ambassador Dr. Amina Umar Namadi: A First Lady Defined by Compassion, Service, and Humanity
Police Rescue Abducted Three-Day-Old Baby, Arrest Two Suspects in Nasarawa
Governor Yusuf Mourns Alhaji Nuhu Dantani
ADC Leaders Reject INEC Decision, Vow to Resist, Mobilise Support in Otukpo
Police Disburse ₦9.26m to Families of Fallen Officers in Kano