Gidauniyar ADG Care Foundation ta yaye matasa 650 a matsayin rukunin farko da suka kammala horo a shirin ta na ƙasa na koyon ƙwarewar fasahar sadarwa (ICT) da aka fara a
Bikin yaye daliban ya gudana cikin kyakkyawan yanayi, inda jami’an gwamnati, shugabanni daga sassa daban-daban.
Shugabar gidauniyar ya bayyana cewa manufar shirin ita ce ba matasa damar koyon sana’o’in zamani da fasahar da za su taimaka musu su dogara da kansu a fannin aikace-aikace na zamani.
Daya daga cikin wadanda suka amfana da shirin, Ibrahim Musa daga Kano, ya ce:
“Shirin ya koya min yadda ake gina shafukan yanar gizo da sarrafa bayanai. Wannan horo ya buɗe min sabbin damar rayuwa.”
Shirin horon ya kunshi darussa kan tsara manhajoji (programming), tsaron bayanai a intanet (cybersecurity), da tallan kayayyaki ta hanyar dijital (digital marketing).
Gidauniyar ADG Care Foundation ta sha alwashin ci gaba da wannan aiki domin tallafa wa matasa da rage zaman banza a cikin al’umma, musamman ta hanyar fasahar zamani da ilimin sana’a.

Murtala Sule Garo yafi kowa Cancantar Zama Mataimakin Gwamnan Kano.
Hukumar Jin Daɗin Alhazai ta Jihar Kano ta sanar da rufe karɓar biyan kuɗin Hajji na shekarar 2026.
TARON KOYAR DA KIWON KAJI DA KIFI: KPA
Dalung yayi Alhinin halin da Nigeria ke Ciki .
Manoma sun Kira ga Gwamnati Tarayya tayi taka Tsan-Tsan
Gwamna Peter Mbah na Enugu ya koma jam’iyyar APC
Police Arrest 248 Suspects, Recover Weapons and Drugs in Kano Crackdown
Akwa Ibom Police Command Warns Against Jungle Justice, Praise Doctor’s Heroism
Sen. Mohammed Sani Musa Emerges Consensus Candidate for Niger East as Gov. Bago Resolves APC Dispute
Why Senator Musa Emerged as Consensus Candidate
Governor Yusuf Approves 166 Solar-Powered Boreholes to Ease Water Stress in Kano
Barau Emerges APC Candidate for Kano North, Urges Support for Tinubu, Abba