ASUU ta sanar da fara yajin aiki daga gobe Litinin
Shugabancin Kungiyar Malaman Jami’o’i ta Najeriya (ASUU) ta umurci dukkan rassanta a fadin kasar da su fara yajin aikin gargadi na makonni biyu daga ranar Litinin mai zuwa.
Daily Trust ta rawaito cewa shugaban ASUU, Farfesa Chris Piwuna, ne ya sanar da hakan a yayin taron manema labarai da ake gudanarwa a cibiyar kungiyar da ke Jami’ar Abuja.
Piwuna ya ce an yanke shawarar fara yajin aikin gargadi ne saboda gazawar gwamnatin tarayya wajen aiwatar da abubuwan da kungiyar ke bukata.

Hukumar Jin Daɗin Alhazai ta Jihar Kano ta sanar da rufe karɓar biyan kuɗin Hajji na shekarar 2026.
TARON KOYAR DA KIWON KAJI DA KIFI: KPA
Manoma sun Kira ga Gwamnati Tarayya tayi taka Tsan-Tsan
Gwamna Peter Mbah na Enugu ya koma jam’iyyar APC
Gwamna Buni ya naɗa tsohon ɗan majalisar wakilai, Ismail Gadaka a matsayin sabon sarkin Gudi
Ambassador Dr. Amina Umar Namadi: A First Lady Defined by Compassion, Service, and Humanity
Police Rescue Abducted Three-Day-Old Baby, Arrest Two Suspects in Nasarawa
Governor Yusuf Mourns Alhaji Nuhu Dantani
ADC Leaders Reject INEC Decision, Vow to Resist, Mobilise Support in Otukpo
Police Disburse ₦9.26m to Families of Fallen Officers in Kano