By Mukhtar Khalil
Rahotanni sun bayyana cewar ‘yan majalisar Dokokin Kano na Shirye Shiryen Tsige Shugaban majalisar Dokokin Kano RT Hon Hamisu Ibrahim Chidari, da Mataimakinsa Hon Zubairu Hamza Massu.
Jaridar Politics Digest ta Ruwaito cewar shirin tsige Shugaban Majalisar da Mataimakinsa ya biyo bayan Nuna goyon bayansu ga neman takarar gwamna da tsohon shugaban majalisar RT HON Kabiru Alhassan Rurum ke yi.
jaridar ta politics digest Ta kara da cewar kwamishinan kana nan hukumomi na jihar kano Alhaji Murtala Garo shi ne kashin bayan Shirya wannan lamari na batun tsige shugaban Majalisar.
politics digest tace shugaban Masu rinjaye na majalisar Hon Labaran Abdul Madari,day tsohon shugaban majalisar RT HON Abdulaziz Gafasa na daga cikin ‘yan gaba gaba na shirya wancan kitimurmura.
jaridar ta politics digest tace ana zargin kitumurmurar na faruwa ne bisa umarnin kwamishinan kana nan hukumomi, murtala Garo.
wani dan majalisar wanda ya bukaci a sakaya sunansa ya tabbatarwa jaridar politics digest cewar tabbas yan majalisar na kulle kullen tsige shugaban.
“Shirin tsige shugaban da mataimakinsa ya biyo bayan nuna goyon bayansu da Hon kabiru Alhassan Rurum na neman Geamnan Kano.

Murtala Sule Garo yafi kowa Cancantar Zama Mataimakin Gwamnan Kano.
Hukumar Jin Daɗin Alhazai ta Jihar Kano ta sanar da rufe karɓar biyan kuɗin Hajji na shekarar 2026.
TARON KOYAR DA KIWON KAJI DA KIFI: KPA
Dalung yayi Alhinin halin da Nigeria ke Ciki .
Manoma sun Kira ga Gwamnati Tarayya tayi taka Tsan-Tsan
Gwamna Peter Mbah na Enugu ya koma jam’iyyar APC
Group Endorses Senator Barau for 2027, Cites Development Record in Kano North
How AA Zaura escaped mob attack by miscreant at Farm centre
Police Avert Bomb Threat at Ikot Ekpene Correctional Facility, Recover Explosives
Gov Radda Empowers 1,169 Youths with Skills, Starter Packs
Kano Assembly Confirms Garo as Deputy Governor
Governor Yusuf Condemns Youth Misconduct During First Lady’s Visit, Calls for Moral Renewal